Yan Sanda Sun Kama Wadanda Suka Kashe Dan Acaba a Bauchi

Ƴan sandan jihar Bauchi sun kama wasu mutane biyu da ake zargin sun kashe wani ɗan acaba mai suna Muhammad Tukur daga garin Kangere a karamar hukumar Bauchi da ke jihar wanda aka taba bayar da sanarwar ya bata.

Wadanda ake zargin Hashimu Adamu mai shekaru 22 da Anas Muhammed mai shekaru 23 ne suka dauki marigayin don ya kai su zuwa kauyen Badaqoshi da ke karamar hukumar Alkaleri.

An ce sun daba masa wuka a ciki lokacin da suke kan hanya, inda suka gudu da babur din sa mai kirar Bajaj.

Babban yayansa ne ya bayyana cewa ya ɓata, kamar yadda jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi, SP Ahmed Mohammed Wakil, ya bayyana wa manema labarai a Bauchi.

More News

CBN ya dakatar da kudirinsa na sa bankuna su riƙa cajar kwastomominsu

Babban bankin Najeriya ya umarci bankunan da su dakatar da cajin kudaden ajiya har zuwa ranar 30 ga Satumba, 2024.Babban bankin ya bayyana hakan...

Ƴansanda sun kama likitan bogi

Rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, ta kama wani likitan jabu mai shekaru 37, kuma ma’aikacin lafiya, tare da zargin amfani da...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

Ƴan sanda sun kama masu garkuwa da mutane da suka yi bacci a lokacin da suke tsare da mutanen da suka sace

Jami'an Æ´an sanda sun samu nasarar kama wasu masu garkuwa da mutane bayan da suka buge da sharar bacci a lokacin da suke tsare...