Za a yi Ruwan Sama a Wasu Garuruwan Adamawa —Mai hasashe

Wani mai hasashen yanayi a Najeriya Alhaji Adamu Katakore ya faÉ—a cewa za yau Alhamis za a samu ruwan sama a wasu garuruwan jihar Adamawa.

A cewarsa, garuruwan sun hada da:
Gombi,
Zummo,
Song,
Mayo belwa,
Mayo Faran,
Mayo Mukan,
Ganye,
Mbulo,
Yebbi,
Biu,
Toungo,
Jada,
Da sauransu


Sannan ana saka ran za a samu ruwan saman ne da karfe 6pm to 10pm.

Ya kara da cewa watakila Jimeta, Yola, Girei, Fufore, Muninga, Garoua, Lagdo, ma samu ruwan sama a yau.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...