INEC ta Soke Sakamakon Zaben Gwamnan Adamawa Zuwa Wani Lokaci

Hukumar zabe mai zaman kanta soke ayyanawar da aka cewa Mrs Binani ce wadda ta lashe zaben gwamnan Adamawa.

A cikin wata sanarwa da Kwamishinan yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a na kasa Festus Okoye ya fitar, INEC ta tabbatar da cewa ta dakatar da dukkan harkokin zaben.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]