INEC ta Soke Sakamakon Zaben Gwamnan Adamawa Zuwa Wani Lokaci

Hukumar zabe mai zaman kanta soke ayyanawar da aka cewa Mrs Binani ce wadda ta lashe zaben gwamnan Adamawa.

A cikin wata sanarwa da Kwamishinan yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a na kasa Festus Okoye ya fitar, INEC ta tabbatar da cewa ta dakatar da dukkan harkokin zaben.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]