Bola Tinubu ya bayyana aniyarsa ta neman shugabancin Najeriya

Tsohon gwamnan Jihar Legas kuma jigo a jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana aniyarsa ta neman shugabancin Najeriya a zaben 2023.

Tinubu ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa da Æ´an jarida a fadar Also Rock bayan ya yi tattaunawa ta musamman da Shugaba Buhari a ranar Litinin.

Da ma dai ana ta raɗe-raɗin cewa jigon na APC yana son zama shugaban Najeriya, amma bai bayyana hakan da kansa ba sai yanzu, wanda a cewar kakakinsa, ya bayyana wa Shugaba Buhari ne—ƴan Najeriya kuma sai daga baya zai sanar da su.

More News

Tinubu ya miƙa tuta ga ƴan takarar APC a zaɓukan gwamna na jihohin Kogi, Bayelsa da Imo

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya miƙa tuta ga yan takarar gwamna a jam'iyar APC a zaɓen da za ayi a jihohin Bayelsa, Kogi...

Tsohon gwamna Shema ya ziyarci gwamna Dikko Radda

Tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema ya ziyarci gwamna mai ci, Dikko Radda a gidan gwamnatin jihar. Shema wanda ya mulki jihar Katsina daga...

Senator Abubakar Kyari Steps in as Acting National Chair of APC Following Adamu’s Resignation

Senator Abubakar Kyari, Deputy National Chairman (North) of the All Progressives Congress (APC), has become the party's acting National Chairman following the resignation of...

Kogi State Government Pledges Strong Action Against Criminals Ahead of Governorship Election

The Kogi State government has reaffirmed its commitment to confront criminals terrorizing the state, assuring citizens of a peaceful governorship poll scheduled for November...