Mai Alfarma Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Maris, 2024, a matsayin 1 ga watan Ramadan. Sanarwar ta zo ne biyo bayan ganin watan a sassa
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar, ya ayyana ranar Litinin 11 ga Maris, 2024, a matsayin 1 ga watan Ramadan. Sanarwar ta zo ne biyo bayan ganin watan a sassa
An tabbatar da ganin jinjirin watan Ramadan 1445/2024 a kasar Saudiyya. Kamar yadda labarin ke yaduwa, ana ci gaba da shirye-shiryen fara Sallar tarawihi a Masallatan Harami guda biyu bayan
Wani dattijo mai shekaru 80 mai suna Isiyaka Ayinde ya kashe kansa a Watch Tower da ke unguwar Araromi Imota a jihar Legas. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru
Matashin mai tuƙa keke-napep ɗin nan, mai shekaru 23 a Kano, Awwalu Salisu, wanda ya mayar da makudan kudi Naira miliyan 15 da wani dan kasar Chadi ya bari a
Salihu AbdulHadi Kankia, mamba ne na kungiyar agaji ta kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah Wa Iqamatus Sunnah (JIBWIS), ya samu yabo da tukuicin mayar da jakar da ta bata mai dauke
Musulmi a garin Zaria na jihar Kaduna, sun gudanar da addu’a ta musamman domin neman taimakon Allah kan halin da ‘yan Najeriya ke ciki a halin yanzu. Sallar ta musamman
Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da “Mr Ibu”, ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria, AGN, ya bayyana hakan a
Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi sani da Sunday Igboho, bisa zargin
Sheikh Aminu Daurawa ya yi murabus daga muƙaminsa na Shugaban Hisbah na Jihar Kano. Malamin yace ya yi iya kokarinsa wajen gyaran tarbiyar matasan Kano musamman ‘Yan Tiktok da ‘Yan
Wani direban mota mai shekaru 21 daga jihar Gombe, Suleiman Rabiu, ya yi tattakin sama da kilomita 700 domin nuna yabonsa ga Hafsan Hafsoshin Tsaro, Janar Christopher Musa, saboda halaye
A yayin da Isra’ila ke ci gaba da kai munanan hare-hare a Gaza, ƙananan yara na cikin wadanda abin ya fi shafa. Baya ga haka rashin ruwan sha da abinci
Rundunar soji ta musamman mai kula da wanzar da zaman lafiya a jihar Filato ta bayyana cewa, a ranar Talata, ta bayar da tukwici ga wasu jami’an ‘Operation Safe Haven’
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kwara, Victor Olaiya, ya bayar da umarnin gudanar da sahihin bincike kan mutuwar wasu ‘yan’uwa guda uku da suka mutu a cikin mota da ke tsaye
Shugaban Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Kasa Tu’annati, Mista Ola Olukoyede, ya ce a cikin kasa da kwanaki 100 da hawansa mulki, hukumar yaki da cin hanci da
Gidan karamar ministar babban birnin tarayya (FCT), Dr Mariya Mahmoud, ya kama da wuta a yau Lahadi. Rahotanni sun ta tattaro cewa wutar ta fara ne a gidan da ke
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige kakakinta, Bilyaminu Moriki, tare da nada Bashar Gummi, a matsayin kakakin majalisar. Hakan ya biyo bayan kudirin da dan majalisa mai wakiltar mazabar Maru,
A jiya ne Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kwara, Alhaji Abdulfatah Ahmed a gaban wata babbar kotun tarayya da
A jiya ne Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kwara, Alhaji Abdulfatah Ahmed a gaban wata babbar kotun tarayya da
Tsohon shugaban kasa, Yakubu Gowon, ya yi gargadin cewa kada a yi gaggawar yanke hukunci kan ayyukan gwamnatin shugaba Bola Tinubu. Gowon ya bayyana haka ne ga manema labarai a
Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, reshen jihar Kaduna, sun kama wani Nuhu Haruna da laifin zambar naira biliyan ɗaya. Hukumar yaki da cin