Ƴan sanda na bincike kan mutuwar mutane uku ƴan gida ɗaya a Kwara

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kwara, Victor Olaiya, ya bayar da umarnin gudanar da sahihin bincike kan mutuwar wasu ‘yan’uwa guda uku da suka mutu a cikin mota da ke tsaye a garin Ilorin  babban birnin jihar.

Lamarin dai ya faru ne a ranar Lahadi da ta gabata.

A cewar wani mazaunin unguwar, ’yan sandan sun kasa shiga ginin saboda kofar a kulle da kwaɗo take, kuma babu kowa a gidan.

Rahotanni sun nuna cewa daga bisani ‘yan sandan sun zarce zuwa gidan mahaifiyar marigayiyar da ke kan titin Taiwo Isale, Ilorin, inda take ta jimami bayan ta suma sakamakon mutuwar ‘ya’yanta a ranar Lahadi. 

Ƴan sandan sun tambayi uwar a kan  me ya sa ba ta kai rahoton lamarin a hukumance gare su ba.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karɓar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...