Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta rasa wani jami’inta bayan ya nutse a Kogin Ethiope yayin da yake bin wasu mutane da ake zargi da
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta rasa wani jami’inta bayan ya nutse a Kogin Ethiope yayin da yake bin wasu mutane da ake zargi da
‘Yan bindiga sun kashe mutane goma sha biyu da safiyar Litinin a kauyen Nzangula, unguwar Guyaku, dake karamar hukumar Gombi ta jihar Adamawa. Shugaban karamar hukumar Gombi, Mista Markus Ishaya,
Nasiru Marafa, akawun jami’ar karatu ta daga ta National Open University of Nigeria (NOUN), ya rasu. Oladipo Ajayi, matakaradar jami’ar ta NOUN kuma sakatare kwamitin gudanarwar jami’ar ne ya sanar
Dakarun Rundunar Hadin Gwiwa ta Arewa maso Yamma, Operation FANSAN YAMMA, sun kama wasu mutane uku da ake zargi da safarar makamai tare da ceto mutane shida da aka yi
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya isa birnin Najaf na ƙasar Iraƙi domin halartar bikin Arbaeen, kamar yadda hukumomin Iran suka tabbatar. Araqchi ya wallafa hotonsa bayan saukarsa a
Shugaban kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetti Allah Cattle Breeders Assembly of Nigeria(MACBAN) a jihar Benue, Ardo Risku Muhammad ya rasu. An kashe Muhammad ne tare da wani makusancinsa da ake
Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina ta kama wata mata mai shekaru 27, Hadiza Ibrahim, bisa zargin satar kayayyaki da darajarsu ta kai Naira miliyan 10,102,000 a wani babban shagon sayayya
Mataimakin gwamnan Jihar Kano State, Kwamared Aminu Abdussalam, ya ajiye mukaminsa. An bayyana hakan ne a ranar Juma’a cikin wata sanarwa da kakakin Kwankwasiyya Movement, Dakta Habibu Sale Mohammed, ya
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Alhaji Muhammad Sama’ila-Bagudo, ya kuɓuta daga hannun ‘yan bindiga bayan kwana da dama da aka yi da shi a cikin daji. Rahotanni sun nuna
Wata babbar kotu da ke jihar Rivers ta yanke wa wani mutum mai suna Charles Baridolee hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan ta same shi da laifin kashe wani mutum
Sanata Ali Ndume, mai wakiltar yankin Borno ta Kudu a Majalisar Dattawa, ya ce wani lokaci yana jin kamar ya yi murna da rikicin da ke faruwa tsakanin Shugaba Bola
Theophilus Danjuma tsohon ministan tsaro ya yi kira ga ƴan Najeriya da su ɗauki alhakin kare lafiyarsu. Da yake magana a ƙaramar hukumar Takum ta jihar Taraba, Danjuma ya ce
Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da cewa fursunoni 12 sun tsere daga gidan yari na tarayya da ke Kotonkarfe da safiyar Litinin. Kwamishinan Watsa Labarai da Sadarwa na jihar, Kingsley
Jami’an ƴan sanda a jihar Borno sun daƙile wani hari da ƴan bindiga su ka kai ofishin ƴan sanda na Jakana dake jihar A wata sanarwa ranar Lahadi, Muyiwa Adejobi
Kotun majistare ta Badagry da ke Legas a ranar Alhamis, ta bayar da umarnin tsare wani matashi dan shekara 28, Stanley Amos, da ake zargi da lalata wata yarinya ‘yar
Wasu ƴan bindiga da ba’asan ko suwaye ba sun kashe jami’an ƴan sanda huɗu a wurin wani shingen binciken ababen hawa dake kan hanyar Owerri-Onitsha a jihar Imo a ranar
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, ta fitar da sakamakon jarrabawar shekarar 2024, watau sakamakon UTME. Sama da mutane miliyan 1.94 ne suka yi rajista tare
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar Legas. Sojojin biyu, Kofur Innocent Joseph
A yayin da Isra’ila ke ci gaba da kai munanan hare-hare a Gaza, ƙananan yara na cikin wadanda abin ya fi shafa. Baya ga haka rashin ruwan sha da abinci
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kwara, Victor Olaiya, ya bayar da umarnin gudanar da sahihin bincike kan mutuwar wasu ‘yan’uwa guda uku da suka mutu a cikin mota da ke tsaye