Gidan wata ministar Tinubu a Abuja ya kama da wuta

Gidan karamar ministar babban birnin tarayya (FCT), Dr Mariya Mahmoud, ya kama da wuta a yau Lahadi.

Rahotanni sun ta tattaro cewa wutar ta fara ne a gidan da ke unguwar highbrow da ke Asokoro a Abuja da rana.

Rahotannin sun ce jami’an kashe gobara sun kasa kai dauki da wuri, lamarin da ya kara ta’azzara wutar.

Duk ba a fitar da wata sanarwa a hukumance ba, mai taimaka wa ministar kan harkokin yada labarai Mista Austine Elemue ya tabbatar da faruwar lamarin amma bai yi cikakken bayani ba.

Ya ce ana kan binciken musabbabin barkewar gobarar.

More News

Tinubu ya amince da mafi karancin albashi na N70,000

Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin...

Mutanen Isra’ila sama da rabin miliyan sun tsere saboda yakin Gaza

Mutanen Isra'ila sama da rabin miliyan ɗaya ne suka fice daga ƙasar kuma ba su koma ba a watanni shida na farkon yaƙin Isra'ila...

Gwamnati za ta fara biyan ma’aikata naira 30,000 mafi Æ™arancin albashi a Zamfara

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya sanar da cewa za su fara aiwatar da tsarin mafi ƙarancin albashi naira 30,000 ga ma'aikatan jihar...

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...