Gidan wata ministar Tinubu a Abuja ya kama da wuta

Gidan karamar ministar babban birnin tarayya (FCT), Dr Mariya Mahmoud, ya kama da wuta a yau Lahadi.

Rahotanni sun ta tattaro cewa wutar ta fara ne a gidan da ke unguwar highbrow da ke Asokoro a Abuja da rana.

Rahotannin sun ce jami’an kashe gobara sun kasa kai dauki da wuri, lamarin da ya kara ta’azzara wutar.

Duk ba a fitar da wata sanarwa a hukumance ba, mai taimaka wa ministar kan harkokin yada labarai Mista Austine Elemue ya tabbatar da faruwar lamarin amma bai yi cikakken bayani ba.

Ya ce ana kan binciken musabbabin barkewar gobarar.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...