Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin albashi na kasa duk bayan shekaru
Shugaba Bola Tinubu ya amince da N70,000 a matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikatan Najeriya, inda ya yi alkawarin sake duba dokar mafi karancin albashi na kasa duk bayan shekaru
Majalisar dattawa ta tsige Sanata Mohamed Ali Ndume (Borno ta Kudu) a matsayin babban mai tsawatarwa, inda ta maye gurbinsa da Sanata Tahir Mungono (Borno North). An yanke hukuncin ne
An ga wani malami a jami’ar jihar Benue da ke Makurdi a wani hoton bidiyo yana cin zarafin wani dalibi. Bayanai dai sun nuna cewa malamin mai suna Mista Ichor
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta ce ta fara gudanar da bincike kan zargin lalata da wata yarinya da wani jami’inta ya yi. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta yi nasarar kama wasu muggan kwayoyi guda biyu, inda ta gano hodar iblis da aka boye a cikin
Wani gini mai hawa biyu na makarantar Saint Academy da ke Jos ya ruguje, inda dalibai da dama ake fargabar abin ya rutsa da su. Ginin da ya kunshi ajujuwa
Rundunar ‘yan sandan jihar Sokoto ta cafke wani Kabiru Abubakar da ya kware wajen satar babura tare da wasu ‘yan ta’addan. A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun
Shugaban Liberia Joseph Boakai ya sanar da yanke kaso 40 na albashinsa, kamar yadda ofishinsa ya sanar. Shugaban ya ce ya ɗauki matakin ne domin zama wani dalili na yunƙurin
Har yanzu ana cigaba da aikin ceto bayan kwalwkwale ya kife da mutum sama da 30 a Jihar Jigawa Haɗarin kwalekwalen ya abku ne a daren jiya Lahadi a ƙauyen
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta ce an kama mutane akalla 2,077 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a ciki da wajen jihar a cikin shekara guda, tsakanin Yuli
A ranar Talata ne wata babbar kotun jihar Kano, ta dage ci gaba da zamanta har zuwa ranar 4 ga watan Yuli, domin ci gaba da sauraren kararar da aka
Wani bincike da aka gudanar a baya-bayan nan ya nuna cewa matsakaicin farashin iskar gas din girki a Najeriya ya yi sauko zuwa mafi karanci farashi cikin watanni hudu da
A safiyar ranar Asabar ne wani dan kunar bakin wake ya kai hari a wani daurin aure a garin Gwoza na jihar Borno, inda ake fargabar mutuwar mutane da dama.
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna sun kama wasu mutane 143 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da ‘yan fashi da makami a sassa daban-daban na jihar a
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Hajiya Halima Adamu, mahaifiyar fitaccen mawakin Hausa, Dauda Adamu da aka fi sani da Rarara. Rahotanni sun nuna cewa an yi awon-gaba da
Mallam Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya karbi bakuncin Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, a gidansa da ke Abuja, ranar Alhamis. El-Rufai ya karbi bakuncin dan takarar shugaban kasa na
Daga Sabiu Abdullahi Wani abu da zai iya zuwa wa jama’a da yawa da mamaki shi ne yadda fitaccen dan bindigar nan da ya yi ƙaurin suna wajen addabar jama’a
Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba ya bukaci ‘yan Najeriya da su nuna goyon bayansu da yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi, a wani shiri na hukumar yaki
Wani rahoton Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), ya nuna cewar shan giya na kashe mutum miliyan 2.6 a duk shekara. Rahoton ya ƙara da cewa yayin da adadin waɗanda suka
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma, Abdulaziz Yari Abubakar, ya baiwa ‘yan asalin jihar 1,700 tallafin karatu a jami’o’in Najeriya daban-daban. Shugaban kwamitin shirin