Hajiya Dada, mahaifiyar tsohon shugaban Najeriya, marigayi Umaru Musa Yar’adua, ta rasu. Rahotanni sun bayyana cewa ta rasu ne a asibitin koyarwa na gwamnatin tarayya da ke Katsina a ranar
Hajiya Dada, mahaifiyar tsohon shugaban Najeriya, marigayi Umaru Musa Yar’adua, ta rasu. Rahotanni sun bayyana cewa ta rasu ne a asibitin koyarwa na gwamnatin tarayya da ke Katsina a ranar
Wani faifayin bidiyo ya bayyana a yanar gizo wanda ke nuna yadda madugun ‘yan fashi, Bello Turji da ’yan tawagarsa suke murnar karbe makamai daga hannun sojojin Najeriya. Turji da
Wani gini da ya ruguje a unguwar Makwarari da ke jihar Kano ya lakume rayukan wata uwa ‘yar shekara 35 tare da raunata ‘ya’yanta guda biyu. Lamarin dai ya faru
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina a ranar Juma’a ta sanar da cewa ta kama wasu manyan ‘yan bindiga guda uku tare da kwato manyan harsasai masu yawa a cikin garin
Sojojin Najeriya sun kama wasu mutane hudu da ake zargi da yin garkuwa da Manjo Janar Richard Duru mai ritaya tare da kin karbar cin hancin Naira miliyan 5 duk
Gwamna Kabir Abba Yusuf na jihar Kano ya bayar da umarnin rufe asusun ajiyar banki na dukkan ma’aikatu da hukumomi (MDAs) na jihar nan take. An bayar da wannan umarni
Wani farmaki da ‘yan sanda suka kai a kan babbar hanyar Birnin Gwari zuwa Kaduna, ya kai ga kama wani da ake zargi da kayyakin sojan da ba a dinka
Rahotanni daga Arewa maso Yammacin Najeriya na nuna cewa ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane sama da 150 tare da sace shanu sama da 1,000 a kauyukan da ke
Allah ya yi rasuwa wa kwamishinan kudi na jihar Borno, Ahmed Ali. Har yanzu babu cikakken bayani game da rasuwarsa, sai dai majiya mai tushe ta shaida wa manema cewa
Akalla mayaka 18 da ke da alaka da fitaccen shugaban ‘yan ta’adda Bello Turji aka kama a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya. Jami’an tsaron Najeriya ne suka
Shugaba Bola Tinubu ya jajanta wa al’ummar Masarautar Ningi da gwamnatin jihar Bauchi bisa rasuwar Sarkin Ningi, Alhaji Yunusa Muhammad Danyaya. Allah ya yi wa sarkin mai daraja ta daya
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa sun cafke wata mata dauke da harsasai a cikin galan din mai a garin Keffi da ke karamar hukumar Keffi a jihar. Matar mai
Ƙaramin Ministan tsaron, Bello Matawalle, ya ba da umarnin binciko waɗanda suka kashe Alhaji Isa Bawa, Hakimin Gatawa a ƙaramar hukumar Sabon Birni ta Jihar Sakkwato, tare da tabbatar cewa
Gwamnatin tarayya ta sanar da karin kudin da ake kashewa wajen karbar fasfo din Najeriya. Kakakin Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), DCI Kenneth Udo, wanda ya
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya jagoranci rabon tallafin abinci da gwamnatin tarayya ta bayar ga iyalai sama da 10,000 a karamar hukumar Mafa. An gudanar da rabon kayayyakin
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya ta gayyaci shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasar (NLC), Joe Ajaero zuwa ofishinta a Abuja. Rundunar ta gayyace shi ne dai saboda amsa tambayoyi game da zargin
A ranar Litinin 19 ga watan Agusta ne shugaba Bola Tinubu zai tafi kasar Faransa, inda zai tashi daga Abuja, babban birnin kasar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa
Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu mayakan ta’addanci a wani samame da
Shugaba Bola Tinubu ya bayar da umarnin rage yawan wakilan Najeriya zuwa taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 da ake gudanarwa a birnin New York na kasar Amurka. Femi
Kwamishiniyar ilimin gaba da sakandare ta jihar Bauchi, Mrs Lydia Tsammani, ta ce jihar ta rufe kwalejojin ilimi masu zaman kansu 39 saboda rashin rijista. Mrs. Tsammani ta bayyana haka