Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi gargadin cewa Iran za ta fuskanci mummunan hari idan ta ci gaba da rufe mashigin ruwan Strait of Hormuz, wanda ke da muhimmanci wajen
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi gargadin cewa Iran za ta fuskanci mummunan hari idan ta ci gaba da rufe mashigin ruwan Strait of Hormuz, wanda ke da muhimmanci wajen
Matatar Dangote Petroleum Refinery ta sanar da rage farashin litar fetur da take sayarwa ga dillalai daga N1,215 zuwa N1,165, wanda ya nuna ragin N50 kan kowace lita. Haka kuma,
Rundunar Operation Hadin Kai ta ayyana wasu manyan shugabannin kungiyar ISWAP a matsayin wadanda ake nema bayan ta gano bayanansu daga na’urorin sadarwa da aka kwato a wani samame da
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ya bayyana cewa babu wani laifi idan malamai suka shiga siyasa domin ba da gudummawa wajen inganta shugabanci. Gumi ya bayyana hakan
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (ICPC) ta kammala bincikenta kan cece-ku-cen da ya shafi cibiyar Presidential Foreign Intervention Promotion Council (PFIPC), wadda ake zargin ba ta da sahihanci.
Iyalan Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruk Hassan Bunza, sun tabbatar da cewa sun biya Naira miliyan 50 ga masu garkuwa da mutane domin samun sakinsa. An sace
Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya isa birnin Najaf na ƙasar Iraƙi domin halartar bikin Arbaeen, kamar yadda hukumomin Iran suka tabbatar. Araqchi ya wallafa hotonsa bayan saukarsa a
Rahotanni sun nuna cewa satar mai a tashoshin mai na Burtaniya ta ƙaru bayan tashin farashin man fetur da ya biyo bayan rikicin da ya ɓarke tsakanin Amurka da Iran.
Miliyoyin mabiya mazahabar Shi’a daga sassa daban-daban na duniya suna gudanar da tattakin Arbaeen a birnin Karbala na ƙasar Iraq domin tunawa da cika kwanaki 40 da kisan Imam Hussain,
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya jagoranci wata tawaga zuwa hedkwatar kamfanin Huawei da ke birnin Shenzhen na ƙasar Sin domin tattauna yiwuwar haɗin gwiwa wajen bunƙasa fasahar zamani a
Ofisoshin jakadancin Amurka da ke Bagadaza da Erbil sun gargaɗi ’yan ƙasar Amurka da ke Gabas ta Tsakiya da su kasance cikin shirin ficewa daga yankin idan rikicin tsaro ya
Rundunar sojin Najeriya ta ce matar wani babban jami’in kula da harkokin kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP tare da ɗanta mai shekara 11 sun miƙa wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a
Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa, Sanata Mohammed Umar Jibrilla Bindow, ya yi murabus daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). Bindow, wanda ya jagoranci jihar daga 2015 zuwa 2019, ya bayyana hakan
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Anambra ta sanar da kama wasu mutane 2 da ake nema ruwa a jallo bisa zargin hannu a ayyukan garkuwa da mutane a jihar. Kakakin rundunar,
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa bai da wani nadama kan adawa da yunƙurin tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, na neman wa’adi na uku a mulki. Atiku
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Yobe ta bayyana cewa ta gudanar da bincike kan shari’o’i 407 tare da kama mutane 448 da ake zargi da aikata laifuffuka daban-daban cikin shekara guda.
Iyalan mutanen da aka sace a harin da aka kai ƙauyukan Woro da Nuku da ke karamar hukumar Kaiama a Jihar Kwara sun ce masu garkuwa da mutanen sun ƙi
Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu)
Attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, Aliko Dangote, ya shirya ware kashi ɗaya bisa uku na dukiyarsa domin ayyukan jin ƙai a matsayin wani ɓangare na tsarin gadon
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Osun ta kama Sakataren Gwamnatin Jihar, Teslim Igbalaye, tare da wasu mutane 5 bisa zargin hannu a harkar sayen ƙuri’u a Osogbo. Mai magana da yawun