Mutane 6 aka tabbatar da mutuwar su a hatsarin jirgin kasar da ya rutsa da wata babbar motar fasinja a jihar Lagos. Hatsarin ya faru ne da safiyar ranar Alhamis
Mutane 6 aka tabbatar da mutuwar su a hatsarin jirgin kasar da ya rutsa da wata babbar motar fasinja a jihar Lagos. Hatsarin ya faru ne da safiyar ranar Alhamis
Ƴaƴan jam’iyyar NNPP sun gudanar da zanga-zanga a Kano domin nuna kin jininsu ga yunkurin da ake na tura sabon kwamishinan yan sanda zuwa jihar. Kafofin yada labarai da dama
Dan takarar shugaban kasar a jam’iyyar PDP a zaben da ya wuce,Atiku Abubakar ya jagoranci magoya bayansa inda suka yi zanga-zanga ya zuwa ofishin hukumar zabe ta INEC dake Abuja.
Zaɓaɓɓen shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmad Tinubu ya ziyarci Oba na Lagos, Rilwan Akiolu a fadar sa dake Lagos. Tinubu ya kai ziyarar ne domin yin godiya ga sarkin tare
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya karbi bakincin zaɓaɓɓen shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu da mataimakin sa, Kashim Shettima a gidansa dake Daura. Buhari ya bayyana jin daɗin sa kan ziyarar da
Dan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar APC, Bola Ahmad ya yi kira da a kwantar da hankali tare da kaucewa rikici a jihar Lagos. Hakan na zuwa ne sa’o’i
Jami’an hukumar EFCC sun samu nasarar kama wasu makudan kudade da suka kai naira miliyan 32 da ake zargin an yi shirin sayan kuri’a da su. A cikin wata sanarwa
Magoya bayan jam’iyyar NNPP da dama ne suka jikkata a wasu farmaki da yan bangar siyasa suka kai musu a Kano. An kai harin ne a dai-dai lokacin da yan
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya isa mahaifarsa, Daura dake jihar Katsina inda zai kaɗa kuri’a a zaɓen shugaban kasa da za a gudanar ranar Asabar.
Shugaban kasa Mohammad ya jagoranci zaman taron majalisar tsaron kasa a fadar Aso Rock dake Abuja. Taron na zuwa ne gabanin zaben shugaban kasa da na yan majalisar tarayya da
Da tsakar daren ranar Litinin yan bindiga sun kai hari ofishin yan sanda na Isiowulu dake Awada a karamar hukumar Idemili North dake jihar Anambra inda suka kashe DPO da
Gabanin zaben shugaban kasa da yan majalisar tarayya na ranar Asabar 23 ga watan Fabrairu shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Adamu ya kira wani taron gaggawa na gwamnonin jam’iyar.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ye samu hukunci kotu da ya hana jam’iyyar PDP korarsa daga jam’iyyar. Mai shari’a, A I Itoyonyin na babbar kotun jihar Benue, shi ne ya
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya shirya tsaf domin tafiya kasar Ethiopia inda zai halarci babban taron kungiyar kasashen Afrika ta AU. A wata sanarwa da fadar shugaban kasa ta fitar
Kotun Koli ta dage sauraron karar da wasu Gwamnoni suka shigar kan canjin kudin da Babban Bankin Najeriya (CBN) ya yi zuwa ranar Laraba mai zuwa. Gwamnonin Jihohin Kaduna da
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya gana da gwamnan Babban Bankin Najeriya,Godwin Emefiele a fadar Aso Rock dake Abuja a ranar Litinin. Wannan ne karo na uku da Buhari yake ganawa
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya kaddamar da wasu sababbin motoci da rundunar yan sanda ta samar domin inganta tsaro
Mutane da dame ne suka jikkata a harin da wasu yan bangar siyasa suka kai kan magoya bayan,Peter Obi dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar Labour Party a jihar Lagos.
Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya musalta maganganun da ake ta yadawa a gari cewa zai kara aure. A yan kwanakin nan wasu bayanai
Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun buɗe wuta akan ayarin motocin, Dr.Abiye Sekibo4 darakta janar na yakin neman zaben Atiku Abubakar a jihar Rivers.