An kai hari kan magoya bayan Peter Obi a Lagos

Mutane da dame ne suka jikkata a harin da wasu yan bangar siyasa suka kai kan magoya bayan,Peter Obi dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar Labour Party a jihar Lagos.

A ranar Asabar ne dai Obi ya gudanar da gangamin yakin neman zaben sa a filin wasa Teslim Balogun dake birnin na Ikko.

Magoya bayan Obi da dama ne suka fuskanci hare-haren lokacin da suke kan hanyar halartar taron.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Lagos, Benjamin Hundeyin ya tabbatar da kai hare-haren kuma ya ce tuni sashen rundunar dake binciken manyan laifuka ya fara gudanar da bincike kan harin

More News

Najeriya za ta dena shigo da man fetur a cikin watan Yuni – Dangote

Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan...

An ceto mutane 9 daga wani ginin bene da ya ruguzo a jihar Niger

Mutane 9 aka samu nasarar cetowa daga wani ginin bene mai hawa É—aya da ya ruguzo a yankin Sabon Gwari dake garin Minna babban...

An yi faÉ—a tsakanin masu sayar da waya da sojoji a kasuwar Abuja

Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, ta tura jami’an leken asiri zuwa kasuwar Banex – wata kasuwar kayan lantarki da na’urorin sadarwa da ke...

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...