Gwamnatin tarayya za ta biya N5000 ga iyalai miliyan 10 a matsayin tallafin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da ake shirin yi. Kamar yadda rahoton jaridar Daily Trust ya
Gwamnatin tarayya za ta biya N5000 ga iyalai miliyan 10 a matsayin tallafin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da ake shirin yi. Kamar yadda rahoton jaridar Daily Trust ya
Mintoci kadan bayan da aka fara kada kuri’a akwati mai lamba 030 dake mazabar Kwaciri karamar hukumar Fagge a jihar Kano sai gungun yan daba dauke da makamai suka tarwatsa
Rundunar yan sandan Najeriya ta kori jami’an ta uku bayan da ta same su da saɓawa dokokin aikin rundunar. Jami’an da aka kora sune ke bada kariya ga shahararren mawakin
Babbar kotun jihar Katsina ta kori sababbin shugabannin kwamitin riko na jam’iyyar PDP dake jihar da aka naɗa. Idan za a iya tunawa shugabancin jam’iyyar PDP na kasa shi ne
Dr Nuhu Clark zaɓaɓɓen dan majalisar dokokin jihar Borno daga karamar hukumar Chibok a zaɓen 2023 ya mutu. Kamfanin Dilllancin Labaran Najeriya NAN ya rawaito cewa marigayin ya mutu ne
Babbar kotun Shari’ar Musulunci dake zamanta a unguwar Rijiyar Zaki a Kano karkashin jagorancin, Mai Shari’a,Halhalatul Khuza’i Zakariyya ta bayar da umarnin sake mika sammaci ga fitaccen mawakin nan, Dauda
Mutane da dama ne suka tsallake rijiya da baya bayan da wata babbar mota dake dauke da madarar gari ta fada kan wani Masallaci a garin Suleja dake jihar Neja.
Yan bindiga a ranar Litinin sun yi garkuwa da wani ɗan kasuwa, Nasiru Na’ayya dake kauyen Gangarbi dake karamar hukumar Roggo ta jihar Kano. Wani shedar gani da ido wanda
A ranar Talata aka shirya shugaban ƙasa, Muhammad Buhari zai tafi kasar Saudiyya domin ziyarar aiki. A wata sanarwa da aka fitar ranar Litinin mai dauke da sahannun mai magana
An sako Farfesa Onje Gye Wado tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa wanda aka yi garkuwa da shi ranar Alhamis da daddare bayan da aka biya naira miliyan 4 a matsayin
An sake sace wani fitaccen basaraken gargajiya da wasu yan bindiga suka yi a jihar Filato. Mai martaba, Sunday Dajep shi ne hakimin gundumar Chip da kabilar Mhiship suke zaune
Jami’an rundunar sojan Najeriya ta Operation Hadin Kai sun kai farmaki kan wata maboyar yan Boko Haram dake surkukin dajin Sambisa a karamar hukumar Bama ta jihar Borno inda suka
An samu tashin tarzoma akan babbar hanyar Apapa-Oshodi dake birnin Lagos bayan da aka zargi yan Okada da kashe wani ɗan sanda. Akalla bindigogi uku mallakar yan sandan ake zargin
Yan bindiga sun kashe, Jacob Wodi Hulobu Faston cocin Living Faith dake Aloko-Oganenigu dake ƙaramar hukumar Dekija a jihar Kogi. Wasu yan bindiga ne da ba a san ko su
Rundunar sojan Najeriya Shiya Ta Ɗaya sun kashe wasu yan bindiga 5 da suka jima suna addabar wasu al’ummomi dake jihar Kaduna. Mai rikon muƙamin daraktan yada labarai na rundunar
Kwamitin zartarwa na uwar jam’iyyar PDP ya sanar da naɗa Ilya Umar Damagum a matsayin sabon shugaban riko na jam’iyyar. Kafin zama shugaban jam’iyyar Damagum ya kasance mataimakin shugaban jam’iyyar
Kwamitin zartarwa na uwar jam’iyyar PDP ya sanar da naɗa Ilya Umar Damagum a matsayin sabon shugaban riko na jam’iyyar. Kafin zama shugaban jam’iyyar Damagum ya kasance mataimakin shugaban jam’iyyar
Jam’iyar PDP reshen jihar Benue ta sanar da dakatar da shugaban jam’iyyar na kasa, Iyorchia Ayu kan zargin yiwa jam’iyyar zagon kasa. Takardar dakatar da Ayu mai dauke da kwanan
Hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS ta sanar da kama wani mai safarar makamai ga yan bindiga a jihar Neja. Sanarwar kamen na cikin wata sanarwa da hukumar ta
Kotun daukaka kara ta tabbatar da nasarar Sanata Ademola Adeleke na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna na jihar Osun. Kotun tayi watsi da hukuncin da kotun