Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP,Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci mutanen da suka jikkata a hatsarin motar da ya faru a jihar Filato. Atiku tare da rakiyar wasu
Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP,Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci mutanen da suka jikkata a hatsarin motar da ya faru a jihar Filato. Atiku tare da rakiyar wasu
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun samu nasarar kashe wani dan bindiga guda daya a Rigachukun dake karamar hukumar Chikun tare da kama wasu biyu a yankin
Mutane 10 ne aka tabbatar sun mutu a wani hatsarin mota da ya faru akan hanyar Lagos zuwa Ibadan. Ahmed Umar shugaban shiya na hukumar kiyaye afkuwar hatsura FRSC a
Rundunar yan sandan jihar Rivers,ta kama wani matashi dan shekara 17 da ake zargin da yiwa wasu mata 10 ciki. Wanda ake zargin mai suna,Noble Uzuchi an kama shi da
Da safiyar ranar Juma’a ne shugaban kasa Muhammad Buhari ya gana da gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke a fadar Aso Rock dake Abuja. Wannan ne karon farko da Adeleke ya
Jami’an tsaron hukumar farin kaya ta DSS sun kama, Doyin Okupe tsohon darakta janar na yakin neman zaben Peter Obi. A cewar lauyansa, Tolu Babaleye an kama dan siyasar ne
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya gana da Akbishop na Canterbury, Justin Welby a cigaban da ziyarar da yake a birnin London. Atiku ya je
A safiyar yau ne shugaban kasa Muhammad Buhari ya gana da gamayyar Bishop na Cocin Katolika a fadar Aso Rock dake Abuja.
Ƙungiyar likitoci masu neman kwarewa ta (NARD) tayi barazanar shiga yajin aiki idan gwamnatin tarayya ta gaza biya musu buƙatar su. Ƙungiyar ta bayyana haka ne a ranar Talata cikin
Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu nasarar kama wani matashi da ake zargi da kashe kishiyar mahaifiyarsa. Kakakin rundunar yan sandan jihar, DSP Abdullahi Kiyawa shi ne ya bayyana
Babbar kotun tarayya dake Sokoto ta tabbatar da Dakta Dauda Lawal Dare a matsayin halattaccen É—an takarar jam’iyyar PDP a zaÉ“en gwamnan jihar Zamfara. Babbar kotun tarayya dake Gusau ita
Hukumar kiyaye afkuwar haɗura ta kasa FRSC ta tabbatar da mutuwar aƙalla mutane 15 da kuma wasu biyar da suka samu mummunan rauni a wani hatsarin mota da rutsa da
Yan bindiga sun kona ofishin yan sanda na Affor Atta dake karamar hukumar Njaba ta jihar Imo. Harin na ranar Talata na zuwa ne kasa da sa’o’i 24 bayan harin
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya sanya hannu kan dokar kasafin kudin shekarar 2023. Buhari ya sanya hannun kan kundin kasafin kudin ne a wani dan kwarkwaryar biki da da aka
Bola Ahmad Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam’iyar APC ya dawo gida Najeriya a jiya Lahadi daga kasar Saudiya inda yayi aikin Umrah. Tinubu ya sauka a filin jirgin
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel ya gana da takwaransa na jihar Rivers Nyesom Wike a Fatakwal babban birnin jihar. Emmanuel da Wike dukkaninsu sun tsaya takarar zaben fidda gwani
Yan bindiga sun kashe mutane 13 tare da sace wasu 73 da suka hada da mata da kananan yara a gabashin jihar Sokoto. Harin ya faru a kauyuka da dama
Ministan ayyuka da kwadago, Chris Ngige ya ce nan gaba kadan gwamnatin tarayya za ta sanar da karin albashi ga ma’aikata domin rage radadin hauhawar farashin kayayyaki da ake fama
Kotu ta dakatar da gwamnatin Kano daga sayar da asibitin yara da kuma haihuwa dake unguwar Yan Awaki a cikin babban birnin jihar. Mai sharia Maryam Sabo ta babbar kotun