Gwamnatin za ta sanar da karin albashi nan ba da jimawa-Ngige

Ministan ayyuka da kwadago, Chris Ngige ya ce nan gaba kadan gwamnatin tarayya za ta sanar da karin albashi ga ma’aikata domin rage radadin hauhawar farashin kayayyaki da ake fama da shi.

Ya fadi haka ne lokacin da yake ganawa da yan jarida a fadar shugaban kasa jin kadan bayan yayi ganawar sirri da shugaban kasa, Muhammad Buhari a Abuja.

Ya ce tuni kwamitin shugaban kasa kan albashi yake aikin sake duba albashin kuma ana sa ran zai fitar da rahoton sa a sabuwar shekara.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...