Hukumar NDLEA dake yaki da masu sha da kuma hana fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar damke wata mata dauke da hodar ibilis a filin jirgin sama na Murtala Muhammed
Hukumar NDLEA dake yaki da masu sha da kuma hana fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar damke wata mata dauke da hodar ibilis a filin jirgin sama na Murtala Muhammed
Dantakarar shugaban kasa a jam’iyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar da kuma mataimakinsa Ifeanyi Okowa sun ziyarci tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan. Atiku ya ziyarci Jonathan ne a gidansa dake Abuja.
An gudanar sallar jana’izar,Abdul-Sobur Olayiwola Olawale dan majalisar dokokin jihar Lagos wanda ya mutu a Jos a wurin yakin neman zaben Bola Ahmad Tinubu. Dan majalisar ya yanke jiki ya
Dantakarar shugaban kasa a jam’iyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabancin kungiyar kiristoci ta CAN a wani kokari na shawo kan kungiyar ta goyi bayan takarar sa. Kungiyar
Kungiyar Jama’at ahal as-Sunnah lid-Da’wah wal-jihad wanda aka fi sani da Boko Haram ta bayyana mamakin ta kan yadda wani mai sanya ido kan abubuwan dake faruwa a yankin arewa
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya dawo gida Najeriya bayan da ya shafe kwanaki a birnin London. Shugaban ya je London ne domin likotoci su duba lafiyar sa.
Mutane 11 ne suka kone kurmus a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a jihar Kogi. Hatsarin da ya rutsa da motoci da dama ya ya faru ne a
Mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya gudanar da taron jin ra’ayin jama’a a Lafia na jihar Nasarawa. Da taron da aka gudanar ya mayar
Mutane 13 ne suka kone kurmus a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan hanyar Wudil zuwa Gaya a jihar Kano. Shugaban hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa shiyar
Shugaban kasa, Muhammad Buhari ya dawo gida Najeriya bayan ziyarar da ya kai kasar Koriya ta Kudu. Buhari ya kai ziyarar ne domin halartar taron riga kafi na duniya. A
Mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kai ziyara kasar Amurka. A cikin wasu hotuna da ya wallafa a shafukansa na soshiyal midiya Atiku ya
Wata mata yar shekaru 26 mai suna, Gift Obieriei, ta cakawa masoyinta wuka mai suna, Eghosa Iguodala har ta kai ya rigamu gidan gaskiya a Benin babban birnin jihar Edo.
Darajar takardar kudin naira tayi kasa a kasuwar musayar kudaden waje. Tuni dai masana da dama suka yi hasashen haka tun bayan da babban Bankin Najeriya CBN ya bayar da
Babban Bankin Najeriya CBN ya bayar da sanarwar sauya fasalin sabbin kudin Naira, 1000 500 da kuma 200. Gwamnan CBN, Godwin Emefiele shi ne ya bayyana haka cikin wata ganawa
Bankin raya kasashen musulmi ya shirya gina asibiti mai gado 300 a jihar Kaduna. Shugaban bankin ne ya bayyana haka bayan wata ganawa da suka yi da ministar kudi ta
Mai neman takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya isa jihar Bayelsa. Atiku ya je Bayelsa ne a wani bangare na ziyarar da ya fara kai
Rundunar sojan saman Najeriya ta samu nasarar kai farmaki kan fadar rikakken dan bindiga Halilu dake Zamfara. Yan bindiga da basu gaza 30 ba ne aka kashe a yayin farmakin
Mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar Labour Party, Mr Peter Obi ya kai ziyarar jaje ga al’ummar da ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Anambra A yayin ziyarar dantakarar
Hukumar NDLEA dake hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar kama wasu motoci biyu kirar siyana makare da ganyen tabar wiwi. Kakakin hukumar Femi Babafemi shi ne ya
Mai neman takarar shugaban kasa a jam’iyar Labour Party, Peter Obi da kuma mataimakinsa Datti Baba Ahmed sun kai ziyara ga Sheikh Ahmed Gumi a gidansa dake Kaduna. Obi ya