Tinubu ya gana da shugabancin kungiyar CAN

Dantakarar shugaban kasa a jam’iyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya gana da shugabancin kungiyar kiristoci ta CAN a wani kokari na shawo kan kungiyar ta goyi bayan takarar sa.

Kungiyar ta ci alwashin kin marasa masa baya tun bayan da ya zabi Kashim Shettima a matsayin wanda zai masa takarar mataimaki.

A ganawar ta su Tinubu ya bayyana cewa kasancewar yana da mata da kuma yaya dake bin addinin kirista babu yadda za a yi ya nuna wa kiristoci banbanci a gwamnatin da yake son kafawa.

More News

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...

Delta: An dawo da gawarwakin sojojin da aka kashe Abuja don yi musu jana’iza

Gawarwakin sojojin da aka kashe a jihar Delta kwanan nan sun isa maƙabartar sojoji ta kasa da ke Abuja. Gawarwakin sun iso ne da misalin...