Boko Haram ta nuna mamakin kan yadda labarin kisan yan kungiyar 14 ya watsu ya a duniya

Kungiyar Jama’at ahal as-Sunnah lid-Da’wah wal-jihad wanda aka fi sani da Boko Haram ta bayyana mamakin ta kan yadda wani mai sanya ido kan abubuwan dake faruwa a yankin arewa maso yammacin Najeriya ya samu labarin kisan wasu mambobin ta.

Mutumin da ake kira Zagazola Makama ya wallafa cewa cikin mutane 14 da aka kashe har da manyan kwamandodin kungiyar da suka kada da Abu Hassan.

Kungiyar ta ji labarin kisan ne a kafafen radiyo.

A cikin wani sako da ya wallafa Zagazola ya ce kungiyar na tunani yana amfani da wasu na’urori wajen yi musu leken asiri.

Ya kara da cewa kungiyar ta kuma fara zargin ko akwai yan leken asiri a cikinsu.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...