An kama wata mata da hodar ibilis tana kokarin tafiya kasar Saudiya

Hukumar NDLEA dake yaki da masu sha da kuma hana fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar damke wata mata dauke da hodar ibilis a filin jirgin sama na Murtala Muhammed dake Lagos.

Matar wacce bazawara ce an kama ta ne lokacin da take kokarin hawa jirgi domin zuwa kasar Saudiya.

Wani fefan da hukumar ta NDLEA ta fitar ya nuna yadda jami’an hukumar suka gano hodar ibilis din da matar ta boye a cikin kasan takalmi.

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...