Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta rasa wani jami’inta bayan ya nutse a Kogin Ethiope yayin da yake bin wasu mutane da ake zargi da
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Najeriya (NDLEA) ta rasa wani jami’inta bayan ya nutse a Kogin Ethiope yayin da yake bin wasu mutane da ake zargi da
Hukumar Yaki da Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), reshen Jihar Edo, ta lalata gonakin tabar wiwi guda biyar tare da kama mutane uku da ake zargin
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) ta cafke wasu mutane tare da kwace miyagun kwayoyi masu yawa a wasu jihohi, ciki har da kayan da aka boye cikin
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar kama wasu dattawa biyu da ake zarginsu da sayarwa ɗaliban sakandare ƙwaya. An bayyana mutanen da
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta kama wani mutum mai suna Friday Ahukanna Chigbu mai shekaru 93 a jihar Abia da laifin
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) a jihar Edo ta kama wata tsohuwa ‘yar shekara 68 mai suna Evelyn Ogenewu tare da wasu mutane shida
Hukumar Yaki da Sha Da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta gargadi al’umma da su kara sanya ido, bayan jami’anta sun gano boyayyun kwayoyi a cikin kayan wasanranar yara
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana shirin fara gwajin ta’ammali da ƙwayoyi ga duk masu neman aikin gwamnati a ƙasar, inda ta ce daga yanzu gwajin zai zama wajibi kafin a
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta sanar da kama wani mai suna, Muhammad Sani dan shekara 38 wanda ake zarginsa da yin safarar miyagun
Jami’ai uku na hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi aka kwantar asibitin sakamakon raunin harbin bindiga da suka samu lokacin da wasu suka farmasu a
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta cafke wata ‘yar ƙasar Indiya mai suna Neetu Neetu tana ƙoƙarin shigo da hodar iblis cikin tarkacen alewa a
Hukumar Yaki da Shan Magungunan Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA), a hadin gwiwa da Kungiyar Magungunan Kimiyya, ta lalata magungunan da suka dade a ajiye a jihar Jigawa, wanda darajarsu
Jami’an hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi sun kama, Adrienne Munju wata ƴar ƙasar Kanada da ta shigo da wata nau’in ganyen yanar wiwi da
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jihar Kaduna, ta ce jami’anta sun kama wasu haramtattun abubuwa da suka kai kilogiram 1,045.93 tare da kama mutane
Jami’an hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da kuma fataucin miyagun kwayoyi sun kama wani mutum mai suna, Okafor Ifeanyi Anthony mai shekaru 38 a filin jirgin saman Mallam
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, ta yi nasarar kama wasu muggan kwayoyi guda biyu, inda ta gano hodar iblis da aka boye a cikin
Shugaban hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, Buba Marwa, ya ce hukumar ta kama tan 761,000 na haramtattun kwayoyi tsakanin watan Janairun 2021 zuwa Maris
Hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da kuma fataucin miyagun ƙwayoyi ta kama wasu maniyyata su huɗu ɗauke da wata hoda da ake kyautata zaton hodar ibilis ce. Mutanen
Jami’an Hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi sun kama wani mutum mai suna Emmanuel Orjinze wani ɗan kasuwa akan hanyarsa ta zuwa ƙasar Faransa bayan
Rundunar sojin Najeriya ta gurfanar tare da korar wasu sojoji shida da ake zargi da hannu a mutuwar wani jami’in hukumar NDLEA, Kingsley Chimetalo, a gaban kotu. An mika hudu