Mai neman takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya isa jihar Bayelsa.
Atiku ya je Bayelsa ne a wani bangare na ziyarar da ya fara kai wa ka jihohin da ambaliyar ruwa ta shafa.
Rahotanni na nuni da cewa ambaliyar ruwan tayi mummunan barna da kuma asaran rayuka a sassa daban-daban na jihar.