Tinubu ya dawo daga Saudiya

Bola Ahmad Tinubu, dan takarar shugaban kasa a jam’iyar APC ya dawo gida Najeriya a jiya Lahadi daga kasar Saudiya inda yayi aikin Umrah.

Tinubu ya sauka a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja.

Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubarkar na daga cikin mutanen da suka tarbe shi a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]