Tinubu ya ƙaryata zancen zai kara aure

Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya musalta maganganun da ake ta yadawa a gari cewa zai kara aure.

A yan kwanakin nan wasu bayanai suka É“ulla soshiyal midiya dake cewa Tinubu ya shirya angon cewa da amaryarsa yar jihar Katsina.

A wata sanarwa da mataimakin sa kan kafafen yada labarai, Abdulaziz Abdulaziz ya fitar,Tinubu ya bayyana cewa ko kusa babu kanshin gaskiya kan kalaman da ake yadawa.

Abdulaziz ya nemi jama’a su yi watsi da batun domin babu gaskiya a ciki.

More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...