Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) na ƙasa, Sanata David Mark, da Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Rauf Aregbesola, sun kai ziyarar ta’aziyya ga tsohon gwamnan jihar Ribas, Rotimi Amaechi, bayan
Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) na ƙasa, Sanata David Mark, da Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Rauf Aregbesola, sun kai ziyarar ta’aziyya ga tsohon gwamnan jihar Ribas, Rotimi Amaechi, bayan
Dakarun Operation Hadin Kai sun dakile wani hari da mayaƙan ƙungiyar ISWAP suka kai kan sansanin soji da ke Logomani a ƙaramar hukumar Ngala ta jihar Borno. Rahotanni sun ce
Shigo da iskar gas na girki (LPG) zuwa Najeriya ya ƙaru da kashi 1,400% a watan Yuni 2026, inda ya kai kilotonne 1.5 a rana, a cewar rahoton Hukumar Kula
Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA sun kuɓutar da mutum 9 da aka yi garkuwa da su, sannan sun ƙwato dabbobi 56 da aka sace tare da kama
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da tsohon gwamnan Jihar Ribas, Rotimi Amaechi, ya shigar yana ƙalubalantar zaɓen Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar shugaban
Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya fara rabon diyyar kuɗi ga mazauna yankin Basawa da za su rasa kadarori sakamakon aikin gina titin Hunkuyi–Unguwan Rimi–Basawa da zai haɗa ƙananan hukumomin
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta su da tsohon Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, tare da mayar
Wasu ‘yan bindiga sun sace shugaban Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Olowa (GSS Olowa) da ke Ƙaramar Hukumar Dekina a Jihar Kogi, tare da ɗalibai 4 da kuma wani jami’in wucin
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatin sa ta aiwatar cikin shekaru 3 sun fara samar da ci gaba mai ɗorewa ga tattalin arzikin Najeriya. Tinubu
Jam’iyyar APC a jihar Kebbi ta karɓi fiye da mutum 10,000 da suka sauya sheƙa daga jam’iyyun ADC da PDP, ciki har da shugabannin jam’iyya na wasu ƙananan hukumomi da
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya buƙaci Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Ƙasa, Femi Gbajabiamila, domin
Babbar Kotun Babban Birnin Tarayya (FCT) ta ba tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, izinin tafiya birnin Dubai domin duba lafiyarsa da kuma yi masa tiyata. Mai shari’a Sylvanus Oriji
Jam’iyyar Allied People’s Movement (APM) ta bayyana cewa tana da yaƙinin ɗan takararta na shugaban ƙasa, Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo, zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a
Dakarun Sashe na 7 na Sojin Najeriya sun kama wasu da ake zargin masu safarar makamai tare da ƙwato bindigogi 7 ba bisa ƙa’ida ba a wani samame da suka
Tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Hadi Sirika, ya kare tarihin tattalin arzikin gwamnatin tsohon Shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, inda ya musanta zargin cewa gwamnatin ta bar Najeriya cikin mawuyacin hali.
Jagoran Cocin Living Faith Worldwide, Bishop David Oyedepo, ya yi kira ga mambobin cocinsa da su mallaki katin zaɓe tare da shiga zaɓe domin cika hakkinsu na ‘yan ƙasa. Oyedepo
Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kuɓutar da mutum huɗu da aka yi garkuwa da su bayan sun daƙile harin da wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne suka kai a
Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC) ta tabbatar da mutuwar mutum bakwai, yayin da mutum biyar suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Bauchi zuwa
Gwamnatin Tarayya ta dawo da karin ‘yan Najeriya 39 daga birnin Johannesburg na ƙasar Afirka ta Kudu zuwa Legas, a wani shirin kwashe ‘yan ƙasar da jirgin Air Peace ya
Hukumar ‘Yan Najeriya Mazauna Ƙasashen Waje (NiDCOM) ta zaɓi Farfesa Hakeem Ibikunle Tijani, wani malamin jami’a ɗan Najeriya da ke zaune a Amurka, domin ba shi lambar yabo ta National