Jam’iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta
Jam’iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta
Jam’iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta
Jam’iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta
Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja, ta soke zaɓen kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Liman. Alkalan kotun uku sun bayar da umarni da a sake zaɓe a wasu akwatuna biyar.
Ministan ƙwadago da kuma ayyukan yi, Simon Lalong ya karɓi shedar cin zaɓensa a matsayinsa na Sanata mai wakiltar mazabar Kudancin Filato a majalisar dattawa. Hukumar zaɓe mai zaman kanta
Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta tabbatar da zaɓen Muhammadu Inuwa Yahaya a matsayin gwamnan jihar Gombe. Kotun mai alkalai uku dukkansu sun amince cewa jam’iyar PDP da
Jam’iyar APC ta rushe shugabancin jam’iyar na jihar Rivers inda ta naɗa kwamitin riƙo mai wakilai 7 da zai cigaba da jagorancin ragamar shugabancin jam’iyar. Jam’iyar APC a jihar ta
Dantakarar jam’iyar APC kuma gwamna mai ci, Hope Uzodimma ya sake lashe zaɓen gwamnan da aka yi a ranar Asabar. Uzodimma ya samu nasara ne da gagarumin rinjaye kamar yadda
Jam’iyar APC a jihar Jigawa ta dakatar da shugaban jam’iyar na karamar hukumar Roni, Alhaji Saleh Idris wanda aka kama da zargin yiwa wata yarinya ciki bayan da ya yi
Kotun zaben jihar Filato ta kori Bali Napoleon na PDP a matsayin Sanatan Filato ta Kudu. Ta kuma bayyana Simon Lalong na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben
Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce shi yana aiki da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ne ba jam’iya ba. Da yake magana
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da kuma shugaban jam’iyar APC, Abdullahi Umar Ganduje sun fara wani yunkuri na sasanta tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha da kuma gwamna mai ci,
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya zama sabon shugaban jam’iyar APC na ƙasa. An zabi Ganduje a matsayin sabon shugaban jam’iyar ne a wurin taron kwamitin gudanawar jam’iyar
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban shugaban jam’iyar APC, Abdullahi Adamu da kuma tsohon sakataren jam’iyar, Iyiola Omisore a fadar Aso Rock dake Abuja. Mutanen biyu
A ranar Larabar ne jam’iyyar adawa ta PDP ta caccaki gwamnatin tarayya a karkashin jam’iyyar APC kan karin farashin man fetur da aka fi sani da man fetur daga N534
Jam’iyar APC ta dage taron shugabanninta da kuma na kwamitin zartarwar jam’iyar. Abubakar Kyari, shugaban rikon jam’iyar shi ne ya fadawa manema labarai haka bayan wani taron gaggawa na shugabannin
An zaɓi, Jibrin Isma’il Falgore wakilin karamar hukumar Roggo a majalisar dokokin jihar Kano a matsayin sabon kakakin majalisar. Falgore mamba ne a jam’iyar NNPP dake da mafiya rinjaye mambobi
Shugaban kasa, Bola Ahmad ya gana da ɗaya daga cikin manyan ƴan takara da su ka kara da shi a zaɓen 2023, tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a
President Bola Tinubu has pledged to reassess the national minimum wage in line with the current economic realities facing Nigeria. He believes that both federal and state governments should collaboratively
A ranar Juma’a ne shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress, APC. Shugaba Tinubu a wani sako da ya wallafa a