Sabon ƙaramin ministan ma’aikatar gidaje da bunƙasa birane, Yusuf Abdullahi Ata ya ce babban kudirinsa shi ne yasa jam’iyar APC ta lashe zaɓe a jihar Kano a shekarar 2027. Ata
Sabon ƙaramin ministan ma’aikatar gidaje da bunƙasa birane, Yusuf Abdullahi Ata ya ce babban kudirinsa shi ne yasa jam’iyar APC ta lashe zaɓe a jihar Kano a shekarar 2027. Ata
Sulaiman Abubakar mamba a majalisar wakilai ta tarayya ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas shi ne ya sanar da sauya sheƙar a
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya dakatar da Auwal Danladi Sankara kwamishinan ayyuka na musamman na jihar kan zargin da ake masa na lalata da matar aure. A ranar Juma’a
Jam’iyyar APC ta lashe zaben dukkanin kujerun ƙananan hukumomin jihar Kaduna 23 da kuma na kejerun kansilolin jihar. Hajara Muhammad shugabar hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kaduna ce
Gwamnatin jihar Katsina ta shirya tsaf domin fara aiwatar da wani tsari na sayar da kayan amfanin yau da kullum akan farashi mai rahusa. Sabon shirin zai ƙunshi samar da
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Litinin ta yi watsi da karar da ke neman tsige tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban
Magoya bayan jam’iyar PDP a jihar Edo sun gudanar da zanga-zanga ranar Lahadi a Benin babban birnin jihar kan yadda ake cigaba da tattara sakamakon zaben gwamnan jihar. Zanga-zangar ta
Jam’iyar APC ta lashe dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi dana kansiloli a zaɓen ƙananan hukumomi da aka gudanar a jihar Kebbi a ranar Asabar. Aliyu Muhammad Mera Shugaban Hukumar Zabe
Shugaban jam’iyar APC na jihar Oyo, Isaac Omodewu ya mutu. Omodewu ya mutu ne a ƙasar Amurika inda yaje ganin likita. A cikin watan Nuwamban shekarar 2023 ya bar Najeriya
A halin yanzu dai hedikwatar jam’iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa na ci da wuta. An kona sakatariyar ne a lokacin rikicin da ya barke a zanga-zangar kin jinin
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya yi wa tsohon shugaban majalisar dattawa,Anyim Pius Anyim maraba da zuwa jam’iyar APC. A makon daya gabata ne Anyim ya sanar da shigarsa jam’iyar
Tsohon mataimakin shugaban jam’iyar APC na ƙasa a shiyar arewa maso yamma, Salihu Lukman ya ce jam’iyar APC ta faɗi zaɓen 2023 a jihar Kano ne saboda, Abdullahi Umar Ganduje
Hajiya Nana, uwargidan mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, a ranar Laraba, ta jagoranci tawagar shugabannin mata na Renewed Hope Initiative a ziyarar hadin kai da suka kai a sakatariyar jam’iyyar
Hajiya Nana, uwargidan mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, a ranar Laraba, ta jagoranci tawagar shugabannin mata na Renewed Hope Initiative a ziyarar hadin kai da suka kai a sakatariyar jam’iyyar
Shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam’iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri daban-daban da ake gudanarwa a Abuja
Jam’iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam’iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi masu sauya sheƙar ya zuwa
Mambobin jam’iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. Majalisar zartarwar yankin Ganduje karkashin jagorancin
Jam’iyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabar matan jam’iyar,Hajiya Maryam Sulaiman Mairusau bayan da ta soki gwamnan jihar,Mallam Uba Sani. Dakatarwar da aka yiwa Mairusau na ɗauke ne
Shugaban jam’iyar APC na jihar Ekiti, Paul Omotoso ya mutu . Wata majiya dake kusa da iyalinsa ta ce Omotoso ya mutu ne da tsakar daren ranar Laraba bayan gajeriyar
Watanni biyar bayan ficewarsa daga jam’iyarsa ta PDP, Muktar Ramalan Yero tsohon gwamnan jihar Kaduna ya koma jam’iyar APC mai mulki. Tsohon gwamnan da ya mulki jihar Kaduna tsakanin shekarar