Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma gogaggen dan jarida, Dele Momodu, ya bayyana cewa gwamnatin jam’iyyar APC mai mulki na cikin fargaba sakamakon tasirin da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma gogaggen dan jarida, Dele Momodu, ya bayyana cewa gwamnatin jam’iyyar APC mai mulki na cikin fargaba sakamakon tasirin da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Dr. Babachir David Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki, a daidai lokacin da ake kara samun tashin hankali a cikin jam’iyyar,
Yan majalisar wakilai ta tarayya 6 ne na jam’iyar PDP da su ka fito daga jihar Akwa Ibom su ka sauya sheka ya zuwa jam’iyar APC. Yan majalisar su ne
Shugabannin mazabar shugaban jam’iyar APC na jihar Nasarawa, Alhaji Aliyu Bello sun dakatar da shi daga jam’iyar bayan da suka zarge shi da yi mata zagon kasa. Ibrahim Iliyasu, shugaban
Tsohon Antoni Janar na Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami (SAN), ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki, tare da bayyana komawarsa jam’iyyar ADC. Malami ya bayyana sauyin
Shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga kan mukaminsa na shugabancin jam’iyar. Ganduje wanda ya yi mulkin jihar Kano daga shekarar 2015 ya zuwa 2023 ya
Chimaobi Atu, mamba a majalisar wakilai ta tarayya ya sauya sheka daga jam’iyar LP ya zuwa APC. Shugaban majalisar wakilai, Tajuddeen Abbas shi ne ya sanar da sauya shekar Atu
Mambobin majalisar wakilai ta tarayya guda biyu Peter Akpanke da Paul Nnamchi sun koma jam’iyar APC. Akpanke na wakiltar al’ummomin kananan hukumomin Obanliku/Obudu/Bekwara ta jihar Ribas karkashin jam’iyar PDP. Nnamchi
Jagororin yan adawa a karkashin inuwar Nigeria National Coalition Group (NNCG) sun fito da zabi All Democratic Alliance(ADA) a matsayin jam’iyar da za su kafa domin kalubalantar jam’iyar APC a
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya fadi cewa bashi da niyar sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa jam’iyar APC inda ya yi watsi da rade-radin da ake ta yi
Neda Imasuen sanata mai wakiltar kudancin jihar Edo a majalisar dattawa a karkashin jam’iyar Labour Party ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar inda ya koma APC. Da yake magana a
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Alhamis a matsayin ranar hutun dimakwaradiya na shekarar 2025. Olabunmi Tunji-Ojo ministan harkokin cikin gida shi ne ya sanar da haka a ranar Lahadi a
Umo Eno, gwamnan jihar Akwa Ibom ya sanar da sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa jam’iyar APC. Da yake magana ranar Juma’a a Uyo babban birnin jihar Eno ya
Muhammad Abdullahi tsohon ministan muhalli a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Karkashin gwamnatin Buhari da farko an nada Abdullah karamin ministan
Kotun daukaka kara dake Abuja ta tabbatar da hukuncin da kotun sauraren karar zaben gwamnan jihar Edo ta yanke da ya tabbatar da zaben, Monday Okphebolo na jam’iyar APC a
Okolie Lawrence da Akingbaso Olarenwaju yan majalisar wakilai biyu sun canza sheka ya zuwa jam’iyar APC. Tajuddeen Abbas shugaban majalisar shi ne ya sanar da sauya shekar ta su cikin
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya bayyana cewa hadakar jam’iyyun adawa da ke kokarin kifar da gwamnatin APC mai ci ba za ta fuskanci barazana ba ko da
Gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya sun bayyana goyon bayansu ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu domin sake tsayawa takarar shugabancin ƙasa a zaɓen 2027.
Sanatoci uku na jam’iyar PDP daga jihar Kebbi sun amince su fice daga jam’iyarsu ya zuwa APC. Sun yanke hukuncin komawa jam’iyar APC ne bayan wata tattaunawa mai tsawo da
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da wasu sanatocin jam’iyyar adawa ta PDP daga Jihar Kebbi waɗanda ake zargin suna shirin sauya sheƙa zuwa jam’iyyar mai mulki ta APC.