APC ta dakatar da Ganduje a matakin gunduma

Mambobin jam’iyyar APC a mazabar da ke Karamar Hukumar Dawakin Tofa a Jihar Kano sun dakatar da Shugaban Jam’iyyar APC na kasa Abdullahi Ganduje. 

Majalisar zartarwar yankin Ganduje karkashin jagorancin Haruna Gwanjo ne ya bayyana hakan yayin ganawa da manema labarai a Kano ranar Litinin.

Gwanjo ya ce dole ne tsohon gwamnan ya wanke sunansa daga zargin cin hanci da rashawa dangane da shari’ar dala da ta dade ana yi.

Loading

Signing-in 3 seconds...

Signing-up 3 seconds...