Tshoshon shugaban kasa, Gudluck Jonathan da kuma shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, Mahmoud Yakubu suna kasar Kenya domin sanya idanu akan yadda zaben shugaban kasar ke
Tshoshon shugaban kasa, Gudluck Jonathan da kuma shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, Mahmoud Yakubu suna kasar Kenya domin sanya idanu akan yadda zaben shugaban kasar ke
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake yaki da yan ta’addan Boko Haram a yankin arewa maso gabas sun kashe Alhaji Modu daya daga cikin gawurtaccen mayakan Boko Haram. A cewar Zagazola
Hukumar NDLEA dake yaki da masu sha da fataucin miyagun kwayoyi ta samu nasarar kama wata mata ɗauke da kwayar Tramadol a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja. Matar
Main neman takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya karbi bakuncin jakadiyar Birtaniya a Najeriya, Catriona Laing. Jakadiyar ta ziyarci Kwankwaso ne a gidansa dake Abuja.
Shugaban jam’iyar APC na kasa, Absullahi Adamu ya shawarci yan jam’iyar da su hada kai su yi aiki tare domin tabbatar da samun nasarar jam’iyar a zaben 2023. Adamu yayi
Shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Adamu ya shawarci yan jam’iyar da su hada kai su yi aiki tare domin tabbatar da samun nasarar jam’iyar a zaben 2023. Adamu yayi
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum a ranar Laraba, ya ziyarci wasu gonaki 10 dake kananan hukumomin hudu a wajen birnin Maiduguri. Kananan hukumomin sun hada da Maiduguri Metropolitan Council,
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum a ranar Laraba, ya ziyarci wasu gonaki 10 dake kananan hukumomin hudu a wajen birnin Maiduguri. Kananan hukumomin sun hada da Maiduguri Metropolitan Council,
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum a ranar Laraba, ya ziyarci wasu gonaki 10 dake kananan hukumomin hudu a wajen birnin Maiduguri. Kananan hukumomin sun hada da Maiduguri Metropolitan Council,
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum a ranar Laraba, ya ziyarci wasu gonaki 10 dake kananan hukumomin hudu a wajen birnin Maiduguri. Kananan hukumomin sun hada da Maiduguri Metropolitan Council,
Matasan sun kone ginin ne kan zargin cewa mutumin da ya mallaki dakin ajiye gawarwakin sana cirewa tare da safarar sassan jikin dan adam. Matasan kauyen Ndiolumbe dake karamar hukumar
Mustapha Imam daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna da yan bindiga suka sace ya ce yana duba lafiyar yan bindigar lokacin da yake hannunsu. A yaune dai yan bindigar
Mustapha Imam daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna da yan bindiga suka sace ya ce yana duba lafiyar yan bindigar lokacin da yake hannunsu. A yaune dai yan bindigar
Adamu Bulkachuwa,sanata mai wakiltar mazabar Bauchi ta arewa a majalisar dattawa ya ce da yawa daga cikin abokan aikinsa na jam’iyyar su ta APC sun goyi bayan yunkurin tsige shugaban
Adamu Bulkachuwa,sanata mai wakiltar mazabar Bauchi ta arewa a majalisar dattawa ya ce da yawa daga cikin abokan aikinsa na jam’iyyar su ta APC sun goyi bayan yunkurin tsige shugaban
Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wani mai suna Abba Musa mazaunnin jihar ɗauke da kwayar Tramadol da darajarta ta kai miliyan ₦25. Mai magana da yawun
Akalla Yan sanda uku da kuma yan bijilante 5 yan bindiga suka kashe a Ajaokuta dake jihar Kogi. Lamarin ya faru ne bayan da mazauna yankin suka lura zirga-zirgar wasu
Akalla Yan sanda uku da kuma yan bijilante 5 yan bindiga suka kashe a Ajaokuta dake jihar Kogi. Lamarin ya faru ne bayan da mazauna yankin suka lura zirga-zirgar wasu
Gwamnatin jihar Sokoto ta ayyana ranar Litinin a matsayin hutun sabuwar shekarar musulunci. Gwamnan jihar Aminu Waziri Tambuwal shi ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa da shi da kansa
Biyo bayan harin da aka kai kan shingen binciken ababen hawa a kusa da Dutsen Zuma wani jarimin soja ya samu nasarar kashe yan bindigar biyu kafin shima ya mutu.