Ko makiyina bana fatan ya fada hannun yan bindiga – Mustapha Imam

Mustapha Imam daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna da yan bindiga suka sace ya ce yana duba lafiyar yan bindigar lokacin da yake hannunsu.

A yaune dai yan bindigar suka samu damar sakin mutane biyar daga cikin mutanen da suke cigaba da garkuwa da su .

A wani fefan bidiyo da mutumin da ya jagoranci tattaunawar sakinsu, Mallam Tukur Mamu mawallafin jaridar Desert Herald ya fitar ya nuna Mustapha na cewa ko makiyinsa baya masa fatan shiga irin halin da suka samu kansu a hannun yan bindigar.

Imam wanda Farfesa ne a fannin likitanci a Jami’ar Usman Danfodiyo dake Sokoto ya ce yana kula da lafiyar yan bindigar da kuma sauran waÉ—anda aka kama.

More News

EFCC na neman Yahaya Bello ruwa a jallo

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (Economic and Financial Crimes Commission) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a matsayin...

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon ĆŠaya Daga Cikin Ćłan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...