Dole mu lashe zabe a kowace jiha a 2023- Shugaban APC

Shugaban jam’iyar APC na kasa, Absullahi Adamu ya shawarci yan jam’iyar da su hada kai su yi aiki tare domin tabbatar da samun nasarar jam’iyar a zaben 2023.

Adamu yayi wannan kiran ne lokacin da yake magana da yake magana da yan jaridu bayan da ya kaddamar da kwamitin mutane 8 da zai sasanta rikicin jam’iyar a jihar Abia.

Adamu ya ce jam’iyar baza ta gamsu ba da samun kaso 25 cikin dari a zaben 2023.

Ya ce basa son bayan zabe wasu suzo suna kuka suna dora musu laifi akan rashin nasarar da aka yi.

“Babu raba dai-doaIda idan zamu iya

nasara to dole to dole muyi kokarin yin nasara a kowawace.


More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...