An kashe yan sanda 3 da yan bijilante 5 a Kogi

Akalla Yan sanda uku da kuma yan bijilante 5 yan bindiga suka kashe a Ajaokuta dake jihar Kogi.

Lamarin ya faru ne bayan da mazauna yankin suka lura zirga-zirgar wasu mutane da basu yarda da su ba a wajen caji ofis din Yan sanda na Ajaokuta.

Mai bayar da shawara kan harkar tsaro na jihar Kogi, Kwamanda Jerry Omadara ya ce yan sandan uku da kuma yan bijilante 5 sun mutu sanadiyar harin kwanton bauna da suka maharan suka yi musu.

Ya ce bayanan sirri da DPO yankin ya samu na cewa yan bindiga sun mamaye wata gona kuma suna aikata ba dai-dai ba hakan yasa ya tattara jami’ansa da kuma wasu yan bindijilante domin zuwa wurin.

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...