Ko makiyina bana fatan ya fada hannun yan bindiga – Mustapha Imam

Mustapha Imam daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna da yan bindiga suka sace ya ce yana duba lafiyar yan bindigar lokacin da yake hannunsu.

A yaune dai yan bindigar suka samu damar sakin mutane biyar daga cikin mutanen da suke cigaba da garkuwa da su .

A wani fefan bidiyo da mutumin da ya jagoranci tattaunawar sakinsu, Mallam Tukur Mamu mawallafin jaridar Desert Herald ya fitar ya nuna Mustapha na cewa ko makiyinsa baya masa fatan shiga irin halin da suka samu kansu a hannun yan bindigar.

Imam wanda Farfesa ne a fannin likitanci a Jami’ar Usman Danfodiyo dake Sokoto ya ce yana kula da lafiyar yan bindigar da kuma sauran waɗanda aka kama.

More News

Sabon gwamnan Taraba ya tsige kantomomin ƙananan hukumomi

Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya amince da rusa kwamitin riko na kananan hukumomi goma sha shida na jihar nan take. Rushewar wanda ke kunshe...

Abba Kabir ya kori shugaban hukumar jin dadin alhazan Kano

Kasa da sa’o’i 24 da hawan kujerar shugabancin jihar Kano, da sanyin safiyar Talatar nan ne Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kori...

Yadda Buhari ya isa Daura bayan zamowa tsohon shugaban Najeriya

A yau Litinin ne shugaba Buhari ya isa mahaifarsa ta Daura bayan mika mulki ga Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Tinubu dai ya zama shugaban...