Dole mu lashe zabe a kowace jiha a 2023- Shugaban APC

Shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Adamu ya shawarci yan jam’iyar da su hada kai su yi aiki tare domin tabbatar da samun nasarar jam’iyar a zaben 2023.

Adamu yayi wannan kiran ne lokacin da yake magana da yake magana da yan jaridu bayan da ya kaddamar da kwamitin mutane 8 da zai sasanta rikicin jam’iyar a jihar Abia.

Adamu ya ce jam’iyar baza ta gamsu ba da samun kaso 25 cikin dari a zaben 2023.

Ya ce basa son bayan zabe wasu suzo suna kuka suna dora musu laifi akan rashin nasarar da aka yi.

“Babu raba dai-doaIda idan zamu iya

nasara to dole to dole muyi kokarin yin nasara a kowawace.


More News

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...