Matasa sun kone dakin ajiye gawa a Abia

Matasan sun kone ginin ne kan zargin cewa mutumin da ya mallaki dakin ajiye gawarwakin sana cirewa tare da safarar sassan jikin dan adam.

Matasan kauyen Ndiolumbe dake karamar hukumar Isiala Ngwa South a jihar Abia sun kona wani dakin ajiye gawarwaki dake yankin.

Kona dakin ajiye gawar ya jefa mutanen kauyen cikin zaman zullumi.

Har ya zuwa lokacin rubuta wannan labari babu wata sanarwa daga rundunar yan sandan jihar.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) Æ™arÆ™ashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da Æ™arar da É—an majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]