Matasa sun kone dakin ajiye gawa a Abia

Matasan sun kone ginin ne kan zargin cewa mutumin da ya mallaki dakin ajiye gawarwakin sana cirewa tare da safarar sassan jikin dan adam.

Matasan kauyen Ndiolumbe dake karamar hukumar Isiala Ngwa South a jihar Abia sun kona wani dakin ajiye gawarwaki dake yankin.

Kona dakin ajiye gawar ya jefa mutanen kauyen cikin zaman zullumi.

Har ya zuwa lokacin rubuta wannan labari babu wata sanarwa daga rundunar yan sandan jihar.

More News

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon Ɗaya Daga Cikin Ƴan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Rabon Gidaje 8925

Gwamnatin tarayya ta ce ta fara raba gidaje 8925  ga mutanen da suka nema kuma suka cancanci a basu a faɗin ƙasa baki ɗaya...

Ƴan Bindiga A Zamfara Sun Kashe Sakataren Jam’iyar PDP

Wasu ƴan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun kashe, Musa Ille  sakataren jam'iyar PDP na ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara. Zagazola...