Matasa sun kone dakin ajiye gawa a Abia

Matasan sun kone ginin ne kan zargin cewa mutumin da ya mallaki dakin ajiye gawarwakin sana cirewa tare da safarar sassan jikin dan adam.

Matasan kauyen Ndiolumbe dake karamar hukumar Isiala Ngwa South a jihar Abia sun kona wani dakin ajiye gawarwaki dake yankin.

Kona dakin ajiye gawar ya jefa mutanen kauyen cikin zaman zullumi.

Har ya zuwa lokacin rubuta wannan labari babu wata sanarwa daga rundunar yan sandan jihar.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]