Mutane huɗu da aka yi garkuwa da su jami’an yan sanda suka ceto a karamar hukumar Dandume ta jihar Katsina. Abubakar Sadiq-Aliyu mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar
Mutane huɗu da aka yi garkuwa da su jami’an yan sanda suka ceto a karamar hukumar Dandume ta jihar Katsina. Abubakar Sadiq-Aliyu mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar
Ƙaramin ministan albarkun man fetur, Heineken Lokpobiri ya bayyana cewa gyaran gaggawa da ake yiwa matatar man fetur dake Kaduna zai saka ta dawo aiki a karshen shekarar 2024. A
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin shugaban kasa na samar da motoci masu amfani da iskar gas ta CNG. Shirin an samar da shi ne domin rage raɗaɗin cire tallafin
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ce an samu ingantuwar tsaro a jihar ya kai matakin kaso 85 cikin 100. Gwamnan ya bayyana haka ne a ranar Juma’a lokacin
Kotun Koli ta saka ranar Alhamis domin yanke hukunci kan daukaka karar da Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyar PDP a zaɓen da ya wuce da kuma Peter
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya rantsar da Amos Yohanna a matsayin sabon sanatan da zai wakilci mazabar Arewacin Adamawa. An rantsar da shi a zaman majalisar
Bayan dakatarwar watanni 19 saboda dalilan tsaro dake da alaka da yan bindiga zirga-zirgar jiragen saman Hassan Usman Katsina dake Kaduna. Saukar jirgin saman kamfanin Air Peace kirar ERJ-145 wanda
An samu yamutsi a Minna babban birnin jihar Niger, lokacin da wani da ake zargin ɗan kungiyar Boko Haram ne ya yi musayar wuta da jami’an tsaro da tsakar daren
Gwamnatin tarayya ta ce yan Najeriya 108 masu tafiya cirani ƙasashen Turai da suka maƙale a ƙasar Nijar aka dawo da su gida. A wata sanarwa a shafin X wanda
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da kuma fataucin miyagun kwayoyi ta kama wani ɗan kasuwa, Sherif Egbo mai shekaru 40 a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris ya bada gudummawar naira miliyan N7 ga mutanen ƙauyen Kanzanna a gundumar Tilli dake ƙaramar hukumar Bunza domin rage raɗaɗin harin yan bindiga a yankin.
Babban Sifetan Yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya tura karin jami’an yan sanda zuwa jihar Benue biyo bayan harin da aka kai kan wasu bankunan kasuwanci daban-daban guda hudu a
Babban Sifetan Yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya tura karin jami’an yan sanda zuwa jihar Benue biyo bayan harin da aka kai kan wasu bankunan kasuwanci daban-daban guda hudu a
Sojojin shiya ta ɗaya na rundunar haɗin gwiwa ta Operation UDO KA II dake yakin kudu maso gabas tare da haɗin gwiwar jami’an hukumar tsaro ta DSS na jihar Enugu
Gwamnatin jihar Borno, ta sanar da han yin barace barace da kuma gararamba a cikin karamar hukumar Maiduguri Metropolitan Council da kuma Jere. Hana yin barar na kunshe ne cikin
Mambobin kungiyar yan uwa musulmi ta Najeriya da aka fi sani da shi’a sun gudanar da zanga-zanga kan harin da dakarun sojan Isra’ila suka kai wani coci dake yankin zirin
Jakadan Najeriya a kasar Maroko, Mansur Nuhu Bamalli ya rasu yana da shekaru 42. Bamalli wanda tsohon shugaban kasa, Muhammad Buhari ya naɗa muƙamin jakada a shekarar 2022 ya kasance
Darajar takardar kudin naira tayi faduwar da bata taba yi ba a kasuwar musayar kuɗi ta bayan fage inda ake canza dalar Amurka kan naira 1170. Takardar kuɗin ta Najeriya
Jam’iyar APC a jihar Jigawa ta dakatar da shugaban jam’iyar na karamar hukumar Roni, Alhaji Saleh Idris wanda aka kama da zargin yiwa wata yarinya ciki bayan da ya yi
Yan bindiga sun kashe wani ɗan kasuwa, Alhaji Abdul Samiu Jimoh a garin Mokwa hedikwatar karamar hukumar Mokwa ta jihar Niger. Lamarin ya faru ne da misalin karfe 08:00 na