Gwamnatin tarayya ta kaddamar da motoci masu amfani da iskar gas ta CNG

Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin shugaban kasa na samar da motoci masu amfani da iskar gas ta CNG.

Shirin an samar da shi ne domin rage raÉ—aÉ—in cire tallafin man fetur da gwamnatin ta yi.

Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila shi ne ya kaddamar da shirin ranar Juma’a a fadar shugaban kasa.

A ƙarkashin shirin za a samar da cibiyoyi shida a fadin Najeriya da za a riƙa aikin mayar da motoci masu amfani da man fetur ya zuwa iskar gas ta CNG.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...