Gwamnatin tarayya ta kwaso yan Najeriya 108 daga Jamhuriyar Nijar

Gwamnatin tarayya ta ce yan Najeriya 108 masu tafiya cirani ƙasashen Turai da suka maƙale a ƙasar Nijar aka dawo da su gida.

A wata sanarwa a shafin X wanda a baya ake kira da Twitter, Alexander Oturu shugaban shiyar kudu maso yamma na hukumar lura da yan gudun hijira da kuma waÉ—anda suka rabu da muhallinsu ta Najeriya ya ce akwai jarirai cikin waÉ—anda aka dawo da su.

Oturu ya ce an samu nasarar kwaso mutanen ne da taimakon Hukumar Kula Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya da kuma ofishin jakadancin Najeriya dake Niamey.

Ya ce yan Najeriya da aka dawo da su sun haÉ—a da maza 32, mata 29 da kuma yara 44 sai kuma jarirai 3.

More News

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...

An fara rushe wasu gine-gine 500 a kasuwar Karmo dake Abuja

Hukumar FCTA dake kula da birnin tarayya Abuja ta fara rushe gine-gine sama da 500 da aka yi ba bisa ka'ida ba a kasuwar...

Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa

A ranar Alhamis ne shugaba Bola Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa, a ziyarar da Faye ya...

NEMA ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo dasu gida daga ƙasar Chad

Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta ce ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo da su bayan da su ka maƙale...