NDLEA ta kama wani mai safarar miyagun kwayoyi

Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da kuma fataucin miyagun kwayoyi ta kama wani É—an kasuwa, Sherif Egbo mai shekaru 40 a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja lokacin da yake kokarin safarar miyagun kwayoyi.

A wata sanarwa ranar Lahadi, Femi Babafemi mai magana da yawun hukumar ya ce an kama mai laifin ne a ranar 14 ga watan Oktoba bayan da na’urar binciken jiki ta nuna cewa ya haÉ—iye Æ™unshin Æ™wayoyi.

Wanda ake zargi ya yi yunkurin hawa jirgin kamfanin Air France domin zuwa birnin Paris.

Babafemi ya kara da cewa daga nan aka ajiye wanda ake zargi a wurin hukumar da take tattara sheda inda anan ya kasayar da kunshi 93 na hodar heroine da nauyinta ya kai kilogram 2.222

A jawabin da yayi mai laifin ya ce yana aiki ne a wata gonar Æ™yanÆ™yashe kaji dake Madrid a Spain kuma yana safarar miyagun kwayoyi, “

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...