Wani matashi mai suna Auwalu Salisu dan shekara 22, ya mayar da naira miliyan 15 da wani fasinja ya manta da shi. Fasinjan dai ya zo ne daga kasar Chadi
Wani matashi mai suna Auwalu Salisu dan shekara 22, ya mayar da naira miliyan 15 da wani fasinja ya manta da shi. Fasinjan dai ya zo ne daga kasar Chadi
Wani lamari mai matukar tayar da hankali da ban tausayi ya faru yayin da hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wani matashi dan shekara 28 mai suna Misbahu Salisu
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Dr. Olayemi Michael Cardoso a matsayin sabon gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN) na tsawon shekara biyar. Naɗin nasa zai fara aiki ne da
An dawo da wutar lantarki a Najeriya, bayan da babban layin wutar lantarkin kasar ya mutu da sanyin safiyar Alhamis. Lamarin ya janyo katsewar wutar lantarki ga kamfanonin rarraba wutar
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima a ranar Alhamis ya bayyana bukatar gwamnatin shugaba Bola Tinubu na kara zurfafa dangantakar da ke tsakanin kasar Najeriya da Jamhuriyar Cuba. Daraktan yada labarai
Hukumomin Libya sun ce adadin mutanen da suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa da guguwa a kasar ya zarce 6,000. Sabbin alkaluman da gwamnatin Libiya ta fitar a ranar Larabar sun
Wasu sabbin ’yan daba 43 (Yan Daba) daga daga yankin Goburawa-Gangare da Tudun Fulani Quarters na karamar hukumar Ungogo ta Jihar Kano sun rungumi zaman lafiya tare da mika kansu
Kungiyar Likitocin Radiation da Clinical Oncologists ta Najeriya (ARCON) ta ce aƙalla mutane 78,000 ne ke mutuwa sakamakon kamuwa da cutar daji a duk shekara a fadin tarayya. Yayin da
Gwamnan Jihar Borno Babagana Zulum ya kaddamar da motocin bas guda 70 na sufurin cikin gari ga ma’aikatan gwamnati. Ya kuma bude sabbin gine-gine a tashar jirgin kasa. Gwamnan dai
Kotun zaben jihar Filato ta kori Bali Napoleon na PDP a matsayin Sanatan Filato ta Kudu. Ta kuma bayyana Simon Lalong na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi nasarar kulla wata yarjejeniya mai cike da tarihi tsakanin Najeriya da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE), wanda ya kawo karshen dokar hana bizar da ta
An kashe mutane biyu yayin da aka yi garkuwa da wasu shida a karshen mako a lokacin da ‘yan bindiga suka kai hari kauyen Kwarikwarasa da ke karamar hukumar Maiyama
A ranar Lahadin ne wani mummunan hatsarin kwale-kwale a karamar hukumar Mokwa da ke jihar Neja ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 24. Gwamnan jihar Neja Mohammed Bago ya bayyana matukar
Kwamishinan ma’aikatar ilimin gaba da sakandare Dakta Yusuf Ibrahim Kofarmata ya shirya wani gagarumin shiri na bayar da tallafin magunguna ga jama’a a Kofarmata, Kano, a wani gagarumin baje kolin
Gwamnatin Amurka na neman karin bayani game da Huawei Mate 60 Pro, wayar salular kasar Sin da ke amfani da na’urar zamani. Sabuwar babbar wayar, wacce aka ruwaito ta hada
Girgizar kasa mai karfin awo 6.8 ta afku a Morocco ta kashe mutane akalla 630, tare da raunata sama da 320, da lalata gine-gine. Mazauna yankin da abin ya faru
Girgizar kasa mai karfin awo 6.8 ta afku a Morocco ta kashe mutane akalla 630, tare da raunata sama da 320, da lalata gine-gine. Mazauna yankin da abin ya faru
Wani mutum mai suna John ya rasa ransa bayan abokinsa, Akinola Adeleye, ya caka masa wuka har lahira a kan takaddamar wanda zai biya kudin farantin abinci. Lamarin ya faru
A ranar Alhamis ne aka zargi wani mutum da kashe kakarsa mai shekaru 100 da gatari yayin da take zaune a kan keken guragu. Yana fuskantar shari’a a birnin Hamburg
Shugabannin ƙungiyar Jama’atu Izalatil Bid’a wa Iqamatis Sunna a Najeriya sun kama hanyar Jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin kasar domin gabatar da jana’izar marigayi Sheikh Abubakar Giro Argungu.