Mummunar girgizar kasa ta afku a Morocco

Girgizar kasa mai karfin awo 6.8 ta afku a Morocco ta kashe mutane akalla 630, tare da raunata sama da 320, da lalata gine-gine.

Mazauna yankin da abin ya faru sun firgita, wanda ya suka tsere daga gidajensu kan tituna don tsira.

Bayan adadin wadanda suka mutu a safiyar Asabar daga dare, ƙarin wasu sun jikkata, 51 na cikin mawuyacin hali.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]