Majalisar wacce dama ta kafa kwamiti na musamman bayan samun rahoton batar makaman daga mai binciken kudi na kasa Adolphus Aghughu, ta ce sam batun ba zai bi ruwa ba.
Majalisar wacce dama ta kafa kwamiti na musamman bayan samun rahoton batar makaman daga mai binciken kudi na kasa Adolphus Aghughu, ta ce sam batun ba zai bi ruwa ba.
ABUJA, NIGERIA — Wasu iyayen daliban da suka yi karatu a kasashen waje sun kai kokensu gaban majalisar dokokin Najeriya don neman Mafita sakamokon wannan mataki da hukumar kula da
WASHINGTON D.C. — Fursunoni dubu 3,876 ne suka tsere daga gidajen yari daban-daban a sassan Najeriya a tsakanin shekarar 2020 zuwa wannan shekara, in ji ministan cikin gida Rauf Aregbesola.
Yayin da ɓangaren ilimi a Najeriya ke fuskantar tarin matsaloli da a lokuta da dama ke janyo dakatar da karatun ɗalibai saboda yajin aiki, jami’o’i a ƙasar na kokawa kan
Daga Nduka Orjinmo BBC News, Abuja Asalin hoton, Irums Bayanan hoto, Shlomo Ben Yaakov na son zama limamin Yahudawa na farko a Najeriya Shlomo Ben Yaakov ke nan rike da
Ko a watan Oktoban 2019 an kai hari gidan yarin Koton-Karfe da ke jihar Kogin, inda fursunoni 153 suka gudu Shugaban hukumar kula da gidajen yari a Najeriya Halliru Nababa
Asalin hoton, @NgrSenate Majalisar dattawan Najeriya ta ƙaryata rahotannin da ke cewa ƴan majalisar sun bayar da shawarar ƙirkiro wasu sabbin jihohi 20. Majalisar ta ce an yi wa kwamitin
Kungiyar Amnesty Int’l, ta zargi jami’an tsaron Najeriya da amfani da karfi fiye da kima a kan fararen hula masu neman ballewa a yankin kudu maso gabashin kasar. Kungiyar ta
Asalin hoton, KDSG/KAJURU EMIRATE Bayanan hoto, Sarkin Jaba Danladi Gyet Maude (hagu) da Sarkin Kajuru Alhaji Alhassan Adamu waɗanda ‘yan fashin daji suka sace Satar mutane domin neman kuɗin fansa
Masu satar mutane a Najeriya sun fara fitowa baro-baro suna umurtar dangin wadanda suka kama da su biya su kudin-fansa ta banki. Wannan alamari na faruwa ne a Abuja, babban
WASHINGTON D.C. — Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ragwanci ke hana wasu mutane neman abinci ta hanyar halal har hakan ya kai su ga shiga miyagun ayyuka. Shugaban na
ABUJA, NIGERIA — Ofishin jakadancin kasar Canada a Najeriya, ya ba da sanarwar cewa Gwamnatin kasar za ta ware dala Miliyan 27 a matsayin wani sabon tallafin da ta ke
WASHINGTON DC — Jakadar Amurka a Najeriya Mary Beth Leonard, ta dukufa ga ziyarar jihohin Najeriya wadanda kasar take hulda da su domin ci gaba da tallafa musu. An kwashe
ABUJA, NIGERIA — Mai alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban majalisar koli ta harakokin addinin Musulunci a Najeriya, Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya yi kiran da a soma duban jinjirin watan
ABUJA, NIGERIA. — Majalisar wakilan Najeriya na ci gaba da tattaunawa a kan wannan kuduri da ke neman bai wa sojoji mata da takwarorinsu da ke aiki da hukumomin tsaro
Asalin hoton, Twiiter/Garba Shehu Wasu ‘yan Najeriya da ke tsare a gidajen yarin Saudiyya sun koka kan mawuyacin halin da suke ciki tsawon watanni tun bayan kama su, da nufin
Asalin hoton, Getty Images Tawagar kwallon kafa ta Belgium ta ci gaba da zama ta daya a jerin wadanda ke kan gaba a fagen taka leda a jadawalin da Fifa
Cutar kansa na daya daga cikin cutuka da ke sanadiyar mutuwar miliyoyin jama’a a duniya, a duk shekara. Ranar hudu ga watan Fabrairun kowace shekara ce aka kebe a matsayin
Asalin hoton, AFP Wani bidiyo da ake ta yaɗawa a shafukan sada zumunta ya nuna wasu da ake tunanin ƴan Najeriya ne da suka maƙale a Saudiyya. Babu tabbas kan
Ƙungiyar ƙwadago a Najeriya ta soki matakin da gwamnati ta ɗauka na ƙara farashin wutar lantarki inda kilowat ɗin lantarki ya tashi daga naira biyu zuwa naira huɗu. A baya-bayan