Taiwo Akinwumi Wanda Ya Kirkiri Tutar Najeriya Ya Mutu

Taiwo Akinwumi mutumin da ya kirkiro da tutar Najeriya ya mutu.

Akinwumi Akinwumi ɗaya daga cikin ƴaƴansa shi ne ya sanar da mutuwar mahaifin nasa cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na X wanda aka fi sani da Twitter a baya.

Kawo yanzu babu wata sanarwa daga hukumomin tarayya ko na jiha kan mutuwar.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]