Yan bindiga sun kashe mutane 13 tare da sace wasu 73 da suka hada da mata da kananan yara a gabashin jihar Sokoto. Harin ya faru a kauyuka da dama
Yan bindiga sun kashe mutane 13 tare da sace wasu 73 da suka hada da mata da kananan yara a gabashin jihar Sokoto. Harin ya faru a kauyuka da dama
Ministan ayyuka da kwadago, Chris Ngige ya ce nan gaba kadan gwamnatin tarayya za ta sanar da karin albashi ga ma’aikata domin rage radadin hauhawar farashin kayayyaki da ake fama
Kotu ta dakatar da gwamnatin Kano daga sayar da asibitin yara da kuma haihuwa dake unguwar Yan Awaki a cikin babban birnin jihar. Mai sharia Maryam Sabo ta babbar kotun
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya ziyarci dantakarar shugaban kasa a jam’iyar APC Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima. Osinbajo ya ziyarci Tinubu ne a Abuja. Baya dai ana
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya kara adadin kudaden da za’a cirewa duk mako a kowane mako na daidaikun mutane da Kamfanoni zuwa Naira 500,000 da kuma Naira miliyan 5, bi
Mata da kananan yara da ba su gaza 11 ba aka rawaito sun mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan hanyar Kano zuwa Zariya. Jaridar Dailly Trust
Dantakarar shugaban kasa a jam’iyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya halarci bikin maulidin Tijjaniya da aka gudanar a filin Polo dake Minna.
Rundunar yan sandan jihar Ebonyi ta gano wasu abubuwan fashewaa wani wuri mallakin kungiyar IPOB dake fafutukar kafa kasar Biafra. Sanarwar ta ce maboyar da aka gano bama-baman nan ne
Jirgin kasan da ya taso daga Kaduna zuwa Abuja ya buge wata mata dake cikin mota inda hakan yayi sanadiyar ajalinta. Hatsarin ya faru ne a yankin Kubwa dake birnin
Kotun daukaka kara dake Abuja ta tabbatar da Sanata Uba Sani a matsayin dantakarar gwamnan jihar Kaduna karkashin jam’iyar APC a zaben 2023. Sani wanda a yanzu shi ne sanata
Mai martaba sarkin Birnin Gwari ya nada dantakarar shugaban kasa a jam’iyar APC, Bola Ahmad Tinubu sarautar Badakaren Birnin Gwari.
Da safiyar yau ne dantakarar shugaban kasa a karkashin jam’iyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya gana da Sarkin Wase Muhammadu Haruna, shugaban kungiyar Jama’atul Nasarul Islam reshen jihar Filato. Har
Wasu mutane da da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kona ofishin yakin neman zaben, Mohammed Jibrin Barde dantakarar gwamnan jihar Gombe a karkashin jam’iyar PDP. Ofishin dake kusa
Wasu yan bindiga da da ake zargin mayakan kungiyar IPOB ne sun kai hari ofishin hukumar INEC dake jihar Imo. Rundunar yan sandan jihar ta bayyana cewa jami’anta sun samu
Jam’iyar PDP ta samu nasarar kaddamar da yakin neman zaben yan takararta a dukkanin mataki a jihar Jigawa.
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce sojoji sun samu nasarar kashe yan bindiga da dama a karamar hukumar Giwa dake jihar. Samuel Aruwan kwamishinan tsaro na jihar shi ne ya bayyana
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya sauka a filin jirgin saman Noi Bai dake Hanoi babban birnin kasar Vietnam. Osinbajo ya je kasar ne domin ziyarar aiki ta kwanaki biyu.
Rundunar sojan Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar kwato makamai masu yawa a hannun mayakan Boko Haram a yankin arewa maso gabas. A cikin wata sanarwa da
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Uyo babban birnin jihar Akwa Ibom ta aike da Sanata Bassey Akpan shugaban kwamitin majalisar dattawa kan hako bangaren hako man fetur ya zuwa