Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya ziyarci dantakarar shugaban kasa a jam’iyar APC Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima.
Osinbajo ya ziyarci Tinubu ne a Abuja.
Baya dai ana gani mutanen biyu kamar basa ga maciji da juna gabanin zaben fidda gwani na jam’iyar APC.