Yan bindiga sun kai hari hedikwatar INEC a jihar Imo

Wasu yan bindiga da da ake zargin mayakan kungiyar IPOB ne sun kai hari ofishin hukumar INEC dake jihar Imo.

Rundunar yan sandan jihar ta bayyana cewa jami’anta sun samu nasarar dakile harin tare da kashe wasu daga ciki.

Har ila yau jami’an yan sanda sun samu nasarar kwato bindigogi daga hannun maharan.

Jihar Imo dai na daga cikin jihohin yankin kudu maso gabas dake fama da hare-haren mayakan kungiyar IPOB.

More News

Najeriya za ta dena shigo da man fetur a cikin watan Yuni – Dangote

Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan...

An ceto mutane 9 daga wani ginin bene da ya ruguzo a jihar Niger

Mutane 9 aka samu nasarar cetowa daga wani ginin bene mai hawa É—aya da ya ruguzo a yankin Sabon Gwari dake garin Minna babban...

An yi faÉ—a tsakanin masu sayar da waya da sojoji a kasuwar Abuja

Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya, ta tura jami’an leken asiri zuwa kasuwar Banex – wata kasuwar kayan lantarki da na’urorin sadarwa da ke...

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...