Jirgin kasa ya kashe wata mata a Abuja

Jirgin kasan da ya taso daga Kaduna zuwa Abuja ya buge wata mata dake cikin mota inda hakan yayi sanadiyar ajalinta.

Hatsarin ya faru ne a yankin Kubwa dake birnin tarayya Abuja.

Wani mutum da ya sheda faruwar lamarin ya fadawa gidan talabijin na Channels cewa lamarin ya faru ne bayan da jirgin ya ci karo da motar matar a dai-dai lokacin da take kokarin tsallaka digar jirgin.

Tuni dai jami’an tsaro suka dauke gawar matar tare da motar da ta makale.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

An kashe kwamandan soji a Katsina

An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...