Jirgin kasa ya kashe wata mata a Abuja

Jirgin kasan da ya taso daga Kaduna zuwa Abuja ya buge wata mata dake cikin mota inda hakan yayi sanadiyar ajalinta.

Hatsarin ya faru ne a yankin Kubwa dake birnin tarayya Abuja.

Wani mutum da ya sheda faruwar lamarin ya fadawa gidan talabijin na Channels cewa lamarin ya faru ne bayan da jirgin ya ci karo da motar matar a dai-dai lokacin da take kokarin tsallaka digar jirgin.

Tuni dai jami’an tsaro suka dauke gawar matar tare da motar da ta makale.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]