Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Tangaza/gudu ta jihar Sokoto a majalisar wakilai ta tarayya, Hon. Sani Yakubu ya ce ‘yan bindiga daga Nijar da Mali da Libya da takwarorinsu
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Tangaza/gudu ta jihar Sokoto a majalisar wakilai ta tarayya, Hon. Sani Yakubu ya ce ‘yan bindiga daga Nijar da Mali da Libya da takwarorinsu
Kuwait za ta buga Alkur’ani 100,000 a harshen Sweden. Ta ce za ta yi hakan ne domin jaddada yadda tsarin Musulunci yake da kuma hakurin zamantakewa tsakanin bil adama, a
Wani matashi dan shekara 21 da ake zargi da yin barna a taransifoma mai suna Timothy Marcus ya tsallake rijiya da baya a jihar Jigawa. Lamarin ya faru ne a
Wasu ‘yan bindiga dauke da makamai a hanyar Gusau zuwa Sokoto a karamar hukumar Bungudu ta jihar Zamfara sun kashe ‘yan sanda hudu. A cewar wani dan unguwar mai suna
Gwamnatin Jihar Kano karkashin Injiniya Abba Kabir Yusuf ta amince da naɗa Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa a matsayin babban kwamandan Hisbah na jihar. A baya dai malamin ya taɓa riƙe
Gwamnan jihar Filato Caleb Mutfwang ya kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a karamar hukumar Mangu sakamakon hare-haren da suka kai ga asarar rayuka da dukiyoyi a yankin. A
A yau Lahadin ne jami’an farin kaya na DSS suka musanta cewa sun kama Sanata Abdulaziz Yari ne saboda ya ki amsa kiran wayar shugaban kasa Bola Tinubu. Kakakin hukumar
Dakarun Operation Hadarin Daji sun ceto mutane 24 da aka yi garkuwa da su tare da kawar da masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara. Hakan ya fito ne a
Shugaban Hukumar Korafe-korafen Jama’a da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, Muhuyi Rimingado, ya ce wani bincike da aka gudanar game da bidiyon dala ma Ganduje. Ya
An sami rashin jituwa a Warri a yayin da wani direban Sienna ya cije kunnen Papu Prosper, jami’in binciken ababen hawa (VIO), a lokacin da suke yin sintiri a garin
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu, ya fara biyan alawus-alawus na N6,500 duk wata ga masu fama da nakasa a jihar. Sakataren yada labarai na gwamnan, Malam Abubakar Bawa, ne ya
Akalla mutane biyar ne suka mutu sannan wasu 11 suka jikkata bayan wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne sun harba makamin roka a wani gari a jihar Borno. Wasu
Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya IPMAN ta karyata ikirarin da ake yi na cewa kungiyar na da niyyar kara farashin man fetur zuwa Naira 700 kan kowace lita. Dele
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe a ranar Juma’a ta ce ta kashe wani da ake zargin dan fashi da makami ne a wata fafatawa, yayin da aka kama wasu uku,
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya da kada su yi gaggawar neman hanyoyin magance matsalolin da ke addabar al’ummar kasar, yana mai cewa yana daukar matakai a matsayinsa na
Kasashen Musulmin duniya na ci gaba da yin tir da kona Alƙur’ani da masu fitowa zanga-zanga suka yi a kasar Sweden. Kasar Maroko da ke Afirka ta yi wa jakadanta
Mutum daya ya rasa ransa yayin da daya ya jikkata sakamakon wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai ranar Litinin a kauyen Magamin Kano da ke karamar hukumar Ningi
A yammacin ranar Talata ne shugaba Bola Tinubu ya isa Legas daga birnin Landan domin gudanar da bukukuwan sallar Eid-el-Kabir na ranar Laraba. A Jirgin na Gulfstream Tinubu ya isa
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba, 28 ga watan Yuni da Alhamis 29 ga watan Yuni a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan Sallah Babba. Hakan na kunshe ne a cikin
Farfesa Abubakar Rasheed, babban sakataren hukumar kula da jami’o’in kasar, ya sanar da murabus dinsa daga ofis a ranar Litinin. Rasheed ya bayyana hakan ne a wata zantawa da ya