Tinubu ya nemi goyon baya ƴan Najeriya

Shugaba Bola Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya da kada su yi gaggawar neman hanyoyin magance matsalolin da ke addabar al’ummar kasar, yana mai cewa yana daukar matakai a matsayinsa na shugaban kasa.

Tinubu ya bayyana haka ne a fadar Alake kuma babban basaraken Egbaland, Oba Adedotun Aremu Gbadebo, a ziyarar da ya kai wa sarakunan gargajiya a jihar.

Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa ya kuduri aniyar cika dukkan alkawuran da ya dauka a lokacin yakin neman zabe.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]