Tinubu ya nemi goyon baya ƴan Najeriya

Shugaba Bola Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya da kada su yi gaggawar neman hanyoyin magance matsalolin da ke addabar al’ummar kasar, yana mai cewa yana daukar matakai a matsayinsa na shugaban kasa.

Tinubu ya bayyana haka ne a fadar Alake kuma babban basaraken Egbaland, Oba Adedotun Aremu Gbadebo, a ziyarar da ya kai wa sarakunan gargajiya a jihar.

Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa ya kuduri aniyar cika dukkan alkawuran da ya dauka a lokacin yakin neman zabe.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]